Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Adedayo Laniyi a matsayin shugabar cibiyar Maryam Babangida ta bunkasa mata tare da kafa sabuwar majalisar gudanarwa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya isa jihar Borno, ya kuma fara jawabi ga sojojin Operation Hadin Kai. Ya ce su kara daura damara domin akwai aiki a gabansu.
An halaka jami'in dan sanda sannan anyi awon gaba da wasu yan kasar China su hudu da ke aiki a layin dogo na Legas zuwa Ibadan kamar yadda Daily Trust ta ruwait
Kamar yadda gwamnan Borno, Babagana Umaru Zuƙum, ya sanar cewa, shugaba Buhari zai kai ziyarar aiki jihar, a halin yanzun shugaba Buhari ya dira Maiduguri.
Farashin kayan abinci a Najeriya yayi masifar tashin Gauron zabi amma akwai farashin wasu kayan Masarufin da su kayi Matukar bada Mamaki. Duk sanda Mutum.
A shekarar da ta gaba ta ne shugaban Ƙasa, Buhari, ya amince da ɗaukar mutum 774,000 a tsarin SPW, waɗanda zasu yi wasu ayyukan fili na tsawon watanni uku.
Wata kotun Magistrate dake Ilorin ta bada izinin a cigaba da tsari wani Manomi mai suna Segun Adebayo Wanda ya harbe wani Makiyayi har lahira a gidan kaso da.
Gwamna Nyesome Wike ya sha alwashin cewa ba zai taba ziyartan shugaban kasa Muhammadu Buhari ba a fadarsa da sunan neman taimako kan wata matsala a jiharsa.
Wata Kotun Shari’ar Musulunci da ke zaune a Rigasa, Kaduna a ranar Laraba ta yanke wa wata mata ’yar shekara 34,mai suna Zainab Ibrahim, hukuncin daurin watann
Rahotanni sun bayyana yadda wani bata-garin fasto ya kashe matarsa, sannan ya tone rami cikin gidansa dake kusa da cocinsa ya binne ta tsawon kwanaki bakwai.
Labarai
Samu kari