Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Jami'an hukumar DSS sun cafke wasu mutane da ke kusa da tsohon gwamnan Bayelsa kuma tsohon karamin Minista, Timipre Sylva, kan yunkurin juyin mulki.
Gwamnatin jihar Bauchi ta dauki mafarauta a kalla guda 10,000, domin tallafawa sauran hukumomin tsaro a wani bangare na yaki da rashin tsaro a fadin jihar.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai hadu tare da dukkanin Sanatoci 109 na majalisar dokokin kasar don tattauna matsalolin tsaro da ke addabar kasar a daren yau.
Majalisar dattawan Najeriya ta yi watsi da Lauretta Onochie, tsohuwar hadimar shugaban kasa Muhammadu Buhari matsayin kwamishinan hukumar zabe mai zaman kanta.
Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun harbe wani limamin cocin CRCN, Timothy Damisa, har lahira a Baissa, karamar hukumar Kurmi da ke jihar Taraba.
Wani matashi da Najeriya, Julius Eze, ya baiwa mutane mamaki bisa wani abin ban sha'awa da yayi na mayar da kudin milyan biyu da rabi da aka tura masa cikin kur
Diyar shugaban kasa Muhammadu Buhari, Zahra Indimi, a kwanan nan ta bayyana dalilin da yasa matar mutum c eta fi dacewa wajen fadar ko shi mutumin kirki ne.
Gwamnatin tarayya ta ajiye kimanin bilyan 4.8 ga hukumar leken asirin Najeriya (NIA) domin bibiyan abubuwan da yan Najeriya ke tattaunawa da kuma salular Thuray
A ranar Lahadi da safe ne wasu mutane ɗauke da makamai suka kutsa cikin gidan sarkin Kajuru, suka tafi da shi, amma ranar Litinin da yamma suka sako sarkin.
Duba da yawaitar sace dalibai, gwamnan jihar Gombe ya bayyana matakin da ya dauka aka samu zaman lafiya da kwanciyar hankali a makarantu a fadin jiharsa ta Gomb
Labarai
Samu kari