'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Rundunar ‘yan sanda a Jihar Ekiti ta kama wata yarinya ‘yar shekara 16 mai suna Abimbola Suluka tare da saurayinta mai suna Oluwaseun Olajide kan zargin hada.
Gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai ya ce gwamnatinsa ba za ta tsangwami ko kuma ta bi wadanda suke yi mata bita-da-kulli da sharri ba, iyakar ta hada su da Allah.
Shekaru biyu bayan Gwamnatin Tarayya ta aminta da sabon mafi karancin albashin, har yanzu akwai jihohi 10 ba su fara aiwatar da shi ba, in ji Kungiyar Manyan.
Shugaba Muhammadu Buhari ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa zai cika dukkan alkawuran da ya dauka a Shekarar 2015. Duk da yawan tabarbarewar tsaro da ake fama.
Hukumar yan sanda ta cika hannu da masu kaiwa yan bindiga Burodi ranar 8 ga Yuni yayinda suka nufi shiga dajin Damari, yankin karamar hukumar Birnin Gwari.
Sarkin Makafi na garin Ibadan, Alhaji Ibrahim Mohammed ya jinjinawa Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo a kan karamcin da yayi na basu sabon matsuguni na alfarma.
Jihar Lagas wacce take a matsayin cibiyar kasuwancin Najeriya ta hau sahu na biyu a cikin birane mafi wahalar zama a duniya bayan birnin Mumbai ta kasar India.
Wasu mutane ɗauke da makami sun kashe yarinya yar shekara 13 a Anguwan Magaji, inda hakan ya fusata mazauna ƙauyen suka fito suka rufe hanyar Kaduna-Abuja.
Gwamna Atiku Bagudu na jihar Kebbi ya bayyana cewa kafin harin da 'yan bindiga suka kai makaratar Yauri, sun samu labarin shige da ficensu kuma sun tura tsaro.
Labarai
Samu kari