Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Biyo bayan sukar da gwamnatin shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ke sha kan yawan karɓo bashi, Ministan ayyuaka yace ya zama wajibi FG ta cigaba da ciyo bashi.
'Yan sanda sun dakile harin 'yan bindiga a yayin da suka kai hari ofishin 'yan sanda a wani yankin jihar Benue. An hallaka 'yan bindiga 14 a yayin musayar wuta.
Sauran shekaru biyu zaben amma akwai manyan kalubale dake kokarin tarwatsa jam'iyyar APC a jihar Kano, babbar cibiyar kasuwancin arewa kuma jihar da jam'iyyar.
Shugaban rundunar sojin kasan Najeriya, Manjo Janar Faruk Yahaya, ya ziyarci sojojin da suka samu raunika yayin yakar 'yan ta'adda kuma suke kwance a asibiti.
Shugabannin kamfanin MTN sun ziyarci shugaba Buhari a fadarsa dake Abuja. Shugaban yayi amfani da wannan dama, inda ya roƙi MTN ya sauƙaƙa wa yan Najeriya.
Shugaba Buhari ya bayyana cewa, ba kowane dan siyasa ne zai amince ya mikawa mulkin kasar ba. Ya bayyana cewa, dole ne dan siyasar ya cika wata ka'ida mai kyau.
Firaministan India ya aikewa shugaba Buhari wasika da ke shawartarsa kan muhimmancin motsa jiki na Yoga. Ya ce irin wannan motsa jiki kan taimaka a yaki Korona.
Biyo bayan abun da ya faru mara daɗi a Birnin Yauri na jihar Kebbi, gwamnan jihar yayi alƙawarin baro ofishinsa, ya haɗe da mafarauta a shiga cikin daji da shi.
Dr Joseph Albasu Kunini, Kakakin majalisar dokokin jihar Taraba ya yi wani zance da zai bawa mutane da dama a arewa mamaki dangane da batun hana kiwo a fili a a
Labarai
Samu kari