Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Ministan harkokin ma'adanai na Najeriya, Dele Alake ya bayyana cewa an kama daruruwan yan kasashen waje bisa zargin hakar ma'adanai ba bisa ka'ida ba.
Jami'an tsaro na farin (SSS) sun cafke wani mawaki a karo na biyu da ake jin wakarsa ta soki mutuncin Annabi. An cafke shi domin kubutar dashi daga kisa a Kano.
Kungiyar ASUU ta Malaman jami’a ta na zargin Gwamnatin Tarayya cewa ta ki biyansu albashi. Wani jami’in Gwamnatin Najeriya ya ce babu wanda aka hana hakkinsa.
Kungiyar SERAP ta na so a hana hukuma haramtawa ‘Yan jarida amfani da Twitter. Hana aiki da Twitter a Najeriya ya jawo an maka Gwamnatin Buhari a gaban Alkali.
Dan sanda mai mukamin sifeta a jihar Enugu ya shiga hannu bayan luguden wutan da yayi a ranar Lahadi wanda ya janyo mutuwar mutum biyar a take, TheCable ta ce.
Tsohon Gwamnan Imo, Rochas Okorocha ya ce Ibo za su fi kowa asara muddin aka rabu. Okorocha ya ce duk wani babba sai da ya yi tarayya da Ibo,kafin ya kai ga ci.
Bayan shugaba kasa Muhammadu Buhari ya ba sojoji umarnin hana ‘Yan ta’adda sakat, Dakarun ISWAP sun sheka lahira a sakamakon harin Sojojin kasa na sama a jiya.
Yusuf Galami, dan takara a jam'iyyar APC a zaben maye gurbi na mazabar tarayya ta Gwaram dake jihar Jigawa yayi nasarar kayar da dan takarar jam'iyyar PDP.
A baya dai sojoji Sun samu nasarar hallaka yan bindigan da suka sace ɗaliban Yauri aƙalla mutum 80, inda suka ƙubutar da malamai biyu tare da ɗalibai biyar.
'Yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kashe Mr Anja Mallam, Dagacin kauyen Dogon Daji a karamar hukmar Sanga a jihar Kaduna kamar yadda Daily Trust
Labarai
Samu kari