Jam’iyyar APC mai mulki ta doke ɗan takarar ADC, Ambasada Dare Bejide, a rumfarsa ta zaɓe da ke Ilawe-Ekiti, inda APC ta samu ƙuri’u 140, ADC kuma 37.
Jam’iyyar APC mai mulki ta doke ɗan takarar ADC, Ambasada Dare Bejide, a rumfarsa ta zaɓe da ke Ilawe-Ekiti, inda APC ta samu ƙuri’u 140, ADC kuma 37.
Jarumar Kannywood, Nafisah Abdullahi ta bayyana cewa zaman aure ba ya gabanata a yanzu. Ta ce aure kamar zama a yi wa namiji bauta ne ita kuma bata shirya haka ba.
'Yan bangar siyasa a ranar Alhamis, 8 ga watan Yuli, sun kashe wani dan siyasar Najeriya da aka fi sani da Ekpo yayin taron jam'iyyar All Progressives Congress.
An sako dalibai shida da malamai biyu da yan bindiga suka sace a kwalejin fasahar Nuhu Bamalli dake Zariya jihar Kaduna kwanakin baya. ChannelsTV ta rahoto cewa
Kotun majistare da ke Osogbo, jihar Osun ta bada umurnin a tsare mata Fashola Esuleke, dodon da ke da hannu cikin fadar da ta yi sanadin rasuwar Alhaji Moshood
Lauretta Onochie, hadimar shugaban kasa ta yi wallafa kan APC a watan Augustan 2020 akasin yadda ta yi ikirari a ranar Alhamis yayin da ta bayyana a majalisar.
Wani rahoton Nigerian Tribune ya nuna cewa akalla fursunoni hudu dake gidan yarin Jos, jihar Pleateau sun gudu, an nemesu an rasa. Wata majiya ta bayyanawa mane
Duk da matsin lambar Coronavirus, miliyoyin mutane sun samu aikin yi a Najeriya. Farfesa Yemi Osinbajo ya ce gwamnatinsa ta tsare ayyuka sama da miliyan biyu.
Fadar shugaban kasa, ta bakin Garba Shehu, a ranar Alhamis, 8 ga watan Yuli, ta musanta ikirarin da ake yadawa cewa Buhari na shirin karawa Ibrahim Magu girma.
Lauyoyi sun sake shigar da karar Ministan shari’a da Hukumar DSS. Wannan ne karo na uku da AGF Abubakar Malami SAN zai amsa laifi a kotu a cikin kwana biyu.
Kasar Ingila ta yi wa Najeriya baki, ta ce rikici zai iya barkewa a kasar kafin 2023. Foreign, Commonwealth and Development Office ta koka da halin da ake ciki.
Labarai
Samu kari