Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Yayin da ake cikin yanayin damina musamman a yankunan da ake noma a Najeriya, wani ruwan sama mai ƙarfi tare da ambaliya ya lakume rayuwar mata 2 da dabbobi.
Sanata Rufai Hanga jigo ne na jam'iyyar APC kuma shine wanda ya kirkiro tsohuwar jam'iyyar CPC wacce ta hade da ACN, wani sashi na PDP da APGA wurin kafa APC.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, AbdulAziz Yari, ya soki matakin da shugaban kwamitin rikon kwaryan jam'iyyar APC, Mai Mala Buni, ya dauka na rusa shugabannin jam
Shugaban karamar hukumar Gwaram a jihar Jigawa ya bawa mata masu zaman kansu wa'adin kwanaki 30 su yi aure so su tattara kayansu su bar garin a wani sabon matak
Mammalakn gidajen jarida na Talabijin da rediyo a Najeriya sun yi watsi da umurnin gwamnatin tarayya na cewa kafofin yada labarai su daina bayar da bayani kan.
Gwamnan Jihar Zamfara, Dr Bello Matawalle, a ranar Asabar ya ce ba zai yarda da halin rashin ladabi daga mataimakinsa, Mahdi Aliyu ba, rahoton PremiumTimes.
Yaran hatsabibin ɗan bindigan jihar Zamfara mai suna Turji sun bazama ƙauyuka a ƙaramar hukumar Shinkafi suna sace mutane da matafiya kan kama mahaifin shugaban
Akalla hukumomin gwamnati uku: Sojan Kasa da Sojan Sama da kuma Road Safety, sun tallata guraben aiki a kwanan nan. Domin tabbatar da ‘yan Najeriya masu sha'awa
Wasu mutane sun yi ƙoƙarin fasa kwaurin wani yaro ɗan shekara 12 a cikin akwatin gawa, amma jami'an hukumar shige da fice sun samu nasarar kuɓutar da yaron.
Labarai
Samu kari