Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta bude shafin daukar ma'aikatan wucin gadi domin zaben gwamnan Osun da za a yi a ranar 15 ga Agustan 2026.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta bude shafin daukar ma'aikatan wucin gadi domin zaben gwamnan Osun da za a yi a ranar 15 ga Agustan 2026.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Yan sandan jihar Katsina sun cafke wata matar aure, Aisha Nura, mai shekaru 27 dauke da kudi Naira miliyan 2.4 na cinikin makamai da aka sayarwa yan bindiga, Th
Wata kotu a jihar Kano ta yanke wa Paul Owne, jagoran wadanda ke sace yaran Kano da sayar da su jihohin kudu hukuncin daurin shekaru 104 a gidan gyaran hali, Da
Wata budurwa ‘yar Najeriya mai suna Aisha Ganiyu ta bayyana irin kalubalen data fuskanta a kasar Mali. A wani bidiyo na tattaunawa da aka yi da ita wanda Legit.
Gwamnatin tarayya ta yi martani kan jawabin yan majalisar dokokin Amurka na hana sayarwa Najeriya wasu jirage da makamai saboda zaluncin da mulkin Buhari keyi.
Gwamnatin tarayyar Nigeria ta ce bata da masaniya kan wani zancen kwangilar siyan makamai na $875m tsakaninta da kasar Amurka ba, Daily Trust ta ruwaito. Lai Mo
NCC ta kawo sababbin tsare-tsare da za su sa kudin waya ya tashi sama. Farfesa Umar Garba Danbatta ya bayyana cewa fasahar 5G ya kusa shigo wa cikin kasar nan.
Rahotanni sun nuna cewa Ann Unenge, matar kwamishinan filaye na jihar Benuwai, ta shiga hannun wasu gungun masu dauke da makamai a Makurdi, babbar birnin jihar.
Sabbin bayanai sun bayyana kan zargin da aka yiwa hazikin jami'un dan sanda, DCP Abba Kyari, a gaban kotun kasar Amurka. Legit ta ruwaito muku cewa kotun Amurka
Shugaban ƙasa, Buhari ya bayyana wa duniya a wurin taron ilimi daje gudana a Landan cewa yan Najeriya na sane da fifikon da ilimi ke da shi a rayuwar yayansu
Labarai
Samu kari