Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Sarkin Bichi, mai martaba Alhaji Nasir Ado Bayero, sirikin shugaban kasar Muhammadu Buhari, a wani bidiyon tattaunawa da aka yi da sarkin kuma sirikin Buhari.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya (EFCC) ta yi ram da tsohon gwamnan Abia a filin jirgin Nnamdi Azikwe, ta tsare shi tare da ɗansa a ofishinta.
Hukumar kula da ayyukan ‘yan sanda ta kafa wata sabuwar kwamiti ta cikin gida wacce za ta yi bincike mai zurfi a kan takaddun da FBI ta Amurka ta gabatar musu.
Gidan Ibrahim Badamasi Babangida ya zama cibiyar tattaunawa ta yanar gizo yayin da mutane ke magana game da kyan shi da dalilin da yasa janar baya zama a ciki.
Za a ji Gwamna Bala Mohammed ya tura sunan Samaila Burga a ba shi Kwamishina. Daga baya an cire sunan shi daga jerin Kwamishinonin da Gwamna ya aikawa Majalisa.
Majalisar wakilai ta nuna alhininta akan yadda wasu bangarorin gwamnati suke adana kudin shigarsu da suke tarawa suna barin gwamnatin tarayya kasa nan da rance.
Shugaba Buhari zai kai ziyarar ta'aziyya zuwa jihar Adamawa bayan rasuwar Ahmed Joda. An tsaurara tsaro gabanin zuwan shugaban kasa in ji rundunar 'yan sanda.
Kungiyar Arewa Consultative Forum (ACF), ta nuna mafarautan yankin a matsayin wadanda 'yan Boko Haram ke tsoro fiye da 'yan sanda da Sojojin Najeriya (NA).
A yau Alhamis, shugaba Buhari ya gana da jagoran dairkar Tijjaniya Sheikh Dahiru Usman Bauchi. Sheikh ya samu rakiyar ministan sadarwa Dr Isa Ali Ibrahim Pantam
Labarai
Samu kari