Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Karshen gaisuwar da aka ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abukar suna yi a fili shine tun kafin zaben shugabanci 2019.
Akalla jiragen sama na alfarma guda 25 cike da manyan mutane masu fadi aji a fadin Najeriya har da ketare suka dira jihar Kano don shaida daurin auren Yusuf Buh
Shugaba Muhammadu Buhari ya siffanta marigayi Alhaji Ahmad Joda a matsayin wanda ya sadaukar da rayuwarsa ga Najeriya lokacin da yayi ayyukansu na gwamnati.
Alhakin jama’a ya kama kungiyoyi biyu na wasu hatsabiban yan bindiga a karamar hukumar Giwa da ke jihar Kaduna inda harbe-harbe ya barke tsakaninsu kamar yadda
Shugaban kungiyar samar da zaman lafiyan musulmai na arewa ta tsakiya (NCMPI), Alhaji Saleh Zazzaga ya koka akan kisan gillar da ake cigaba da yi a wasu wurare.
Wani likitan dabbobi mai shekaru 37, Akor Kenneth, ya sanar da kotu mai daraja ta daya dake Kubwa a Abuja cewa wata makwabciyarsa ta sharara masa mugun mari.
Manyan jiga-jigan siyasan Najeriya sun dira kasar Bichi, a jihar Kano domin halartan daurin auren 'dan Buhari daya tilo, Yusuf, da diyar sarkin Bichi, Zahra.
Malam Abu, wani mazaunin garin Bichi ya ba Yusuf Buhari, dan Shugaba Buhari wata matar domin ya aura. An yi hakan ne a lokacin da Yusuf ya auri Zahra a yau.
Jos - Rundunar sojojin Operation Safe Haven sun gargaɗi mabiya akidar shi'a dake shirin yin zanga-zanga a Jos cewa kada su kuskura su fito, domin babu tsaro.
Labarai
Samu kari