Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
A ranar Alhamis 19 ga watan Augusta ne wata Aisha Kabiru mai shekaru 17 ta sharbawa makwabciyarta, Bahijja Abubakar mai shekaru 28 wuka wanda hakan ne yayi.
Gwamnatin Najeriya ta sanar da cewa, ta fara kaddamar da shirin N-Power na rukunin C a sashi na farko wanda aka fara cikawa a cikin wata Yunin shekara ta 2021.
Kamar yadda Hausawa ke cewa, Kano tumbin giwa ko da me kazo an fi ka, batun ko haka ne? An samu wani bakanon da ya tuko motarsa daga birnin Landan har Kano.
Gwamnatin jihar Edo ta ce za ta saka tsauraran matakai a bankuna, majami'u, masallatai da wuraren shagulgulan biki kan duk wanda bai yi riga-kafin cutar korona.
'Yan sandan jihar Zamfara da wasu jami'ai daga hukumomin tsaro da suka hada da sojoji sun tsananta sintirin samada kasa a yankin Gusau zuwa titin Tsafe a jihar.
Yan fashin daji sun kashe mutane hudu sun kuma yi awon gaba da wasu mutanen 50 a garin Gora Namaye da ke karamar hukumar Maradun na jihar Zamfara kamar yadda ra
Kotun ma'aikata dake zamanta a babban birnin tarayya Abuja ta umarci kungiyar likitoci (NARD) da kuma gwamnatin tarayya su warware dukkan rashin jituwar da suke
Kaduna - Jami'an sojoji na Operation Safe Haven sun dakile wani harin yan bindiga a Kaduna, inda suka kubutar matafiya 15 da suka sace a cikin motoci biyu.
Fitacciyar jarumar kannywood Ummi Rahab wacce ta yi fice saboda Ubangidanta, Adam Abdullahi Zango bayan kacamewar wani rikici tsakaninsu ta magantu kan zancen.
Labarai
Samu kari