Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta kama mutane 3 dauke da kayan sojoji buhuna 47 a jihar Legas. An kama mutanen da kwalaye 80 na miyagun kwayoyi.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta kama mutane 3 dauke da kayan sojoji buhuna 47 a jihar Legas. An kama mutanen da kwalaye 80 na miyagun kwayoyi.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Jirgin yaki ya yi aman wuta a yankin kauyen Buhari da ke karamar Yunusari a jihar Yobe da safiyar yau Laraba, inda ya yi sanadin mutuwar fararen hula da dama.
Ministan harkokin yan sanda, Muhammad Dingyadi, ya bayyana cewa tsohon mukaddashin shugaban hukumar EFCC, Ibrahim Magu, yana nan a rundunar yan sandan kasa.
Daga Shugaban kauyen Dasun Bwate na karamar hukumar Fufore a jihar Adamawa har mazauna yankin sun tsere bayan wani lamari da aka fi zargin tsafi ne yayi ajalin
Matar gwamna Abdullahi Umar Ganduje, na jihar Kano, Hafsat Ganduje, ta halarci taron bikin kammala karatun dan autan ta a birnin Landan na kasar Birtaniya.
Alhassan Alhassan, wani fitaccen kwamandan ‘yan sa kai, ya rasa ran sa sakamakon musayar wutar da suka yi da masu garkuwa da mutane a dajin kauyen Tanahu dake m
Wani kamfani ya ware wasu fina-finai 13 da mutum zai kalla a biya shi makudan kudade. Kamfanin ya bayyana manufarsa ta yin wannan, ya kuma bayyana yadda za a yi
'Yan bindiga sun mamaye girman dazukan Najeriya da dama, in ji wani masanin gandun daji. Ya kuma roki a ba tawagarsa damar hada kai da sojoji a yaki 'yan ta'add
Matsalar sace-sacen mutane don karbar kudin fansa na kara yin kamari a Najeriya, inda yan bindigar basu bar sarakuna ba ma musamman a yankin arewacin kasar.
Shugaban majalisar dattijai, Sanata Ahmad Lawan, ya bada rantsuwar fara aiki ga sabon sanatan mazaɓar Cross Rivers ta arewa, Sanata Agom Jarigbe, ranar Laraba.
Labarai
Samu kari