Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
Wasu 'yan bindiga sun dira coci, sun hallaka wani mutum, sun kuma sace mutane uku yayin da ake tsakiya da ibada a jihar Kogi. Wannan na zuwa ne bayan balle maga
Sokoto - Rahoton dake hitowa daga jihar Sokoto yanzun, ya bayyana cewa wasu miyagun yan bindiga sun kai sabon hari wani ƙauye a yankin ƙaramar hukumar Tangaza.
'Yan bindiga suntare motar 'yan sanda, sun kashe jami'ai uku tare da kone motarsu kurmus. Rahoto ya bayyana cewa, a halin yanzu wasu jami'an sun jikkata sun jin
A wata fira da kafar watsa labarai ta BBC Hausa, Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya yi tsokacin kan zancen ranar da za'a maida hanyoyin sadarwa a jihar.
Abuja - Rahotanni daga fadar shugaban ƙasa sun nuna cewa, jiragrn yakin da Najeriya ta siya daga Amurka kashi na biyu guda 6 sun baro ƙasar, sun nufo Najeriya.
A yau ne aka samu labarin mutuwar wani tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, Dr Obadiah Mailafia. legit ta tattaro muku bayanan da ya kamata ku sani akansa.
Wasu 'yan bindiga sun sace dalibai 10 a na wata jami'a a jihar Abia. An sace su tare da wasu mutane da ba san adadinsu ba a kan wata hanya a wani yankin jihar.
Allah ya yiwa wani tsohon matamakin gwamnan babban bankin Najeriya, Obadiah Mailafia rasuwa bayan gajeriyar rashin lafiya. Ya taba tsayawa takarar shugaban kasa
Ma'aikatar jin kai da walwala ta ƙasa, ta sanar da fara biyan ma'aikatan wucin gadi na N-Power da aka rike wa kuɗaɗen su na tsawon watanni bisa wasu dalilai.
Labarai
Samu kari