Jirgin shugaban kasar Isra'ila ya yi karo da garken tsuntsaye yayin da ya kama hanya zai koma gida. Jirgin shugaban kasar ya yi saukar gaggawa a filin jirgin sama.
Jirgin shugaban kasar Isra'ila ya yi karo da garken tsuntsaye yayin da ya kama hanya zai koma gida. Jirgin shugaban kasar ya yi saukar gaggawa a filin jirgin sama.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Gwarazan jami'an rundunar yan sandan ƙasar nan, sun samu nasarar kame mutum uku daga cikin waɗanda suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar Bethel Baptist Kaduna.
Kotun tarayya dake zamanta a Abuja, ta sanar da ranar da zata yanke hukunci kan shari'ar tsohon sarkin Kano, Sanusi II, da gwamnatin Kano, karkashin Ganduje.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa babban Malamin addinin Musulunci ne mazaunin jihar Kano wanda ya fi shahara wajen bayani kan mas'alolin rayuwa da zamantakewa.
Cif Mary Iyasere, mai ba da shawara na musamman ga Gwamna Ifeanyi Okowa na jihar Delta kan bunkasa kasuwanci , ta mutu a ranar Laraba, 22 ga watan Satumba.
Ohanaeze Ndigbo Worldwide, kungiyar raya al'adu ta Igbo, ta nemi 'Yan asalin yankin Biafra (IPOB) da su daina tursasa dokar zaman gida a yankin kudu maso gabas.
Gwamnatin jihar Borno, karkashin jagorancin, Gwamna Babagana Umaru Zulum, ta kaddamar da shirin canza yan Boko Haram da suka miƙa wuya a fadar shehun Borno.
Wasu mata biyu 'yan Najeriya da suka shafe shekaru 80 suna kawance da juna sun sanyaya zukata a kafafen sada zumunta yayin da ɗaya cikinsu ta cika shekara 90.
Gwamnan jihar Kaduna ya caccaki gwamnonin kudancin Najeriya kan sabuwar dokar haramta kiwo a fili da suke yi a jihohinsu. El-Rufa'i a martaninsa kan wannan doka
Gwamnatin Buhari ta ce sam bata gama da Sunday Igboho ba. Ta ce akwai sabbin tuhume-tuhume da zata iya shigarwa akan Sunday Igboho, wani dan awaren Yarbawa.
Labarai
Samu kari