Rahotanni sun nuna cewa dan fim a kasar Amurka, Giancarlo Esposito ya karbi addinin Musulunci yayin da ya je aiki kasar Saudiyya. Ya yi sallah a masallaci.
Rahotanni sun nuna cewa dan fim a kasar Amurka, Giancarlo Esposito ya karbi addinin Musulunci yayin da ya je aiki kasar Saudiyya. Ya yi sallah a masallaci.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta yi Allah wadai da kona wata malamar Islamiyya da aka yi a jihar Maraba Jos a jihar Kaduna kan zargin ta da satar yara.
Wani daga cikin tsoffin shugabannin IPOB ya tono batu, ya ce 'yan IPOB ne suka kashe mijin tsohuwar minista Dora Akunyili. Ya bayyana cewa, su ne suke kashe-kas
Gwaman jihar Yobe ya karbi wasu jiga-jigan siyasar jihar Anambra daga jam'iyyun APGA da PDP zuwa jam'iyya mai ci ta APC. Sun samu tarbar manyan gwamnonin APC.
A jihar Kwara, san samu karancin nama sakamakon samun karancin shanu da ya addabi jihar. An samu rahoton cewa, saniyar N100,000 a yanzu ta koma har N250,000.
Gwamna Nyesom Wike ya ce ya kamata gwamnoni su daina dogaro da kudade daga asusun tarayya, lura da cewa ya kamata su iya yin amfani da albarkatun da ake da su.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Attahiru Bafarawa, ya koka ga shugaban ƙasa Buhari da gwamnan Zamfara kan halin da yan Najeriya ke ciki a arewa musamman a Zamfara.
Gwamna Babagana Umara Zulun ba jihar Borno a ranar Laraba ya zargi daukan jami'an tsaro da hukumomin tsaron Najeriya ke yi aiki da sama siyasa a cikin lamarin.
Rundunar yan sanda reshen jihar Nasara sun bazama cikin jeji bayan sace tsohon ministan Abuja, Solomon Ewuga, a kan hanyarsa ta zuwa Abuja ranar Talata da dare.
Kimanin mutane 30 ne ƴan bindiga suka kashe a ƙauyen Kachiwe, Sarkin Pawa da ke ƙaramar hukumar Munya da ke Jihar Niger. SaharaReporters ta ruwaito cewa ƴan bin
Hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, za ta daukaka kara kan hukuncin da Mai shari'a Inyang Ekwo na babbar kotu.
Labarai
Samu kari