Gwamnatin kasar Iran ta zargi kasar Kuwait da kai mata hari kan jirgin ruwa tare da tsare mutane hudu da ke cikin jirgin. Abbas Araghchi ya ce Iran za ta yi martani.
Gwamnatin kasar Iran ta zargi kasar Kuwait da kai mata hari kan jirgin ruwa tare da tsare mutane hudu da ke cikin jirgin. Abbas Araghchi ya ce Iran za ta yi martani.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Mai taimakawa shugaban Buhari na musamman, Tolu Ogunlesi, yace kiwane ɓangare ya samu nasara a matakin hana amfani da tuwita da gwamnatin Najeriya ta ɗauka.
A wani sabon yanayi. wani matashi ya maka manyan jami'an gwamnati a kotu bisa zargin hannu da suke dashi a kashe 'yan Shi'a a wasu sassan kasar musamman Abuja.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta yi ram da wani matashi mai karancin shekaru da ake zargi da kai wa 'yan fashin dajin jihar man fetur, Gambo Isah ya sanar.
Ministar Kudi, Kasafin Kudi da shirye-shiryen kasa, Hajiya Zainab Ahmed Shamsuna, ta bayyana cewa majalisar zartaswar ta amince da kasafin kudin N16.39tr na 202
Shugaba Muhammadu Buhari zai gabatar da daftarin kasafin kudin shekarar 2022 ga hadin gwiwar majalisar dokokin kasar a ranar Alhamis, 7 ga watan Oktoba, 2021.
Fitaccen mawakin duniya, ruwa biyu dan asalin kasar Senegal kuma baAmurke, Aliaune Damala Badara Akon Thiam, wanda aka fi sani da Akon, ya bayyana cewa ya fi.
Rahoton State of States na 2021 wanda BudgIT ta wallafa ya nuna ƙimar aiki a jihohin Najeriya. Bisa rahoton, Imo ce ke da mafi yawan marasa aikin yi a kasar.
Kwanaki 37 bayan shugaban kasa Muhammadu Buhari ya fatattaki ministoci biyu, Sabo Nanono da Saleh Mamman kan rashin kwazo, har yanzu shiru ake ji babu labari.
Gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi, ya bayyana cewa daga yanzun bazai sake lamurtar aikata kisa a jiharsa ba, domin mun san yaran nan kuma mun san iyayen su.
Labarai
Samu kari