Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Bayan tirka-tirka da rikice-rikice a Masarautar Kontagora ta jihar Neja abaya, an sanar da Muhammad Barau Kontagora a matsayin sabon Sarkin Sudan na Kontagora.
Rahotanni daga jihar Katsina sun bayyana cewa wasu mahara sun hallaka mutum aƙalla 10 suna tsaka da sallar Magriba a ƙauyen Yasore, karamar hukumar Batsari.
Rahotannin dake fitowa daga babban birnin tarayya Abuja, ya nuna cewa sakateriyartarayya dake Zone 3 ta kama da wuta, kuma ba'a gano musabbabin wutar ba yanzun.
Gwamnan jihar Edo ya kirkiri hanyar gano kwazon kwamishinonin da ya nada ya kuma rantsar da su a yau Laraba. Ya bayyana hanyar da zai bi wajen gano kokarinsu.
Miyagun yan bindiga sun kai wani mummunan hari a karamar hukumar Ƙauran Namoda jihar Zamfara, inda suka kashe mutane da dama sannan suka kona gidaje da motoci.
'Yan bindiga sun sace wata dalibai jami'ar BUK da ke jihar Kano. Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta tabbatar da faruwar lamarin kuma ana ci gaba da bincike akai
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa a shirye take ta yi duk abinda ya dace, domin tabbatar da an gudanar da zaben gwamna a jihar Anambra, ranar 6 ga Nuwamba.
Yan fashin daji a safiyar ranar Talata sun kashe mutum 10 sun kuma raunata wasu da dama yayin sabon harin da suka kai inda suka kona shaguna da gidaje a Yasore
‘Yan Sandan jihar Legas sun kama wasu mutane dauke da gawar kananan yara a mota. Ana zargin an sace wadannan yara ne a yayin da suke hanyarsu ta zuwa makaranta.
Labarai
Samu kari