Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Hukumar DSS ta tsare tare da titsiye wasu manyan hadiman Gwamna Abba Kabir Yusuf kan ƙarar ɓata suna da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya shigar a jihar Kano.
Wata matashiyar budurwa ta baiwa saurayinta da 'yan uwansa mamaki yayin da ta basu kyautar Buhun Shinkafa, saurayin ya sha mamaki kana ya tambayeta ina ta samu.
Jirgin yakin sojojin saman Najeriya ya yi ruwan bama-bamai har guda bakwai a kan ayarin mayakan kungiyar ISWAP a Damboa ta jihar Borno. Mayaka da dama sun mutu.
Iyayan Aminu Azare, dalibin ajin karshe a Jami'ar Tarayya da ke Dutse, da aa fi sani da FUD, sun roki matar Shugaba Buhari, Aisha Buhari ta sako dansu aka tsare
Wani mazaunin ƙauyen Gidan Goga a karamar hukumar Maradun ta jihar Zamfara ya tabbatar da cewa mazauna garinsu sun haɗa kudi miliyan N20m su ba Bello Turji.
Mummunar gobara ta tashi a tsangaya Model Boarding school dake kauyen Kiyawa na karamar hukumar Bagwai ta jihar Kano. ta cinye aji 14, ofisoshi 12 da sauransu.
Alkali babban kotun Abuja, mai shari’a Mohammed Magudu ya bayar da izinin a kulle masa shugaban jam'iyyar APGA, Cif Edozie Njoku da wani a magarkamar Suleja.
A shekarar nan dan Najeriya kuma haifafen jihar Kano ya samu zunzurutun ribar kudaden da suka kai shi babban matsayi a duniya. Zai tsallaka zuwa mataki Dangote.
Ministan labarai, Alhaji Lai Mohammed ya shawarci yan Najeriya da za su kasashen Turai musamman ma Amurka da Birtaniya da su sa ido sosai a kan kayayyakinsu.
Gwamnatin jihar Katsina ta shirya tare da gudanar da Addu'oin neman Allah mai girma da ɗaukaka ya dawo da zaman lafiya a jihar da ma sauran sassan Najeriya.
Labarai
Samu kari