A labarin nan, za a ji cewa jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson ya bayar da tabbacin cewa jam'iyyar ta fara sanya sunayen 'yan takararta a manhajar INEC.
A labarin nan, za a ji cewa jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson ya bayar da tabbacin cewa jam'iyyar ta fara sanya sunayen 'yan takararta a manhajar INEC.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
A wani labari mai daukar hankali, Atiku zai je kamfen daya daga cikin jihohin PDP, amma gwamnan ya nuna ba zai halarci taron gangamin ba saboda wasu dalilai.
Wata kungiya mai suna National Rescue Movement, NRM, ta yi karar jam'iyyar Labour da dan takarar shugaban kasarta, Peter Obi kotu kan cewa shi dan Amurka ne.
Dan takarar gwamnan jihar Kaduna na jam'iyyar ADP bai halarci wajen muhawarar yan takarar gwamnan jihar Kaduna da kafar yadda labarai ta BBC Hausa ta shirya
Shugaba Muhammadu Buhari yace gwamnatinsa ta kashe sama da naira dala biliyan guda wajen yaki da yan ta'addan Boko Haram a yankin arewa maso gabashin Nigeria
Wata matashiya yar Najeriya ta haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan ta bayyana yawan kudin da take karba a matsayin albashi a UK. Jama’a sun tofa nasu.
Wata yarinya makauniya ta ba jama'a mamaki bayan da ta rangadawa wata kitso cike da kwarewa. Ba a nan ta tsaya ba, makauniyar ta iya daura gwagwaro na mata.
Nureni Jimoh SAN yana so ayi watsi da karar da aka shigar a kan Abba Kyari. DCP Kyari ya yi da’awar NDLEA ba ta da hurumin kai shi kotu bisa zargin kwayoyi
Rabiu Musa Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ya kwatanta jami'yyar Labour da gishirin 'Andrews Liver Salt'.
Gwamnatin jihar Edo ta sanar da cewa wasu Sarakunan gargajiya guda 2 sun shiga hannu bisa zargin hannu a harin sace fasinjojin jirgin kasa a ranar 7 ga wata.
Labarai
Samu kari