Shugaban Miyetti Allah na Arewa Maso Gabas, Alhaji Nasiru Liman Jalbu ya yi kira a saki shugaban kungiyar na kasa Alhaji Bello Bodejo da aka kama.
Shugaban Miyetti Allah na Arewa Maso Gabas, Alhaji Nasiru Liman Jalbu ya yi kira a saki shugaban kungiyar na kasa Alhaji Bello Bodejo da aka kama.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Kudin bogi na kara yawa a Najeriya, masu POS suna ba da kudaden cikin rashin sani, 'yan Najeriya na shiga tasku. An ba wani mutum kudin da aka ki karba kasuwa.
‘Dan fashi ya ce an yi masa tayin kudi saboda yayi wa Bukola Saraki sharri. Da farko yayi kokarin turjewa, da ya sha wahala, sai ya yi wa 'dan siyasar kazafi.
Wani dan kasuwa a jihar Gombe ya bayyana matsayarsa game da sabbin Naira da aka buga, ya ce zai daina karbar tsoffin kudi daga ranar 25 ga watan Janairun nan.
Gwamnonin Nigeria karkashin jagorancin gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal Na neman gwamnan baban bankin kasa CBN, dan =a masa wasu tambayoyi da zasuyi
Wani mutum ya gurfanar da ma'aikatan wani otel a jihar Benue a gaban kotun majistare kan zarginsu da bale masa mota tare da sace zunzurutun kudi N900,000 a ciki
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana cewa rikicin kan Ma'adanai da Allah ya ba arewa ne ya kawo ta'addanci kala-kala a inda abun ya taba.
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya dawo gida Abuja bayan tafiyar da ya yi zuwa kasar Mauritania don halartar taron zaman lafiya na nahiyar Afirka karo na 3
A ranar Lahadi, 15 ga watan Janairu ne yan bindiga suka kai hari cocin Life For All a karamar hukumar Kankara ta Katsina, inda su ka yi garkuwa da masu bauta.
Bidiyon gidan su wata matashiyar budurwa ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya. Budurwar ta ce akwai kofofin da harbin bindiga baya shiga a gidan harda solar.
Labarai
Samu kari