Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Hukumar DSS ta tsare tare da titsiye wasu manyan hadiman Gwamna Abba Kabir Yusuf kan ƙarar ɓata suna da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya shigar a jihar Kano.
Gwamnatin tarayyan Najeriya Najeriya tace wani bincike da aka kwashe watanni 18 ana yi ya bankado wasu mutane 100 masu haɗari dake da hannu a rikicin Boko Haram
Gwamnan jihar Osun, Sanata Ademola Adeleke ya yi manyan nade-nade uku awanni bayan rantsar da shi a ranar Lahadi, 27 ga watan Nuwamba, sun fara aiki nan take.
Jami'an rundunar sojojin Najeriya sun farmaki mabuyar yan bindiga a garin Tsohon Gayan a yankin Chikun na jihar Kaduna, inda suka aika mayaka hudu barzahu.
Wani matashi dan Arewa ya jawowa kansa matsala bayan da aka kama shi bisa laifin zargin uwar gidan shugaban kasa a kafar Twitter tun a tsakiyar shekaran nan.
Gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta sanar da cewar kasuwar kera gwala-gwalai ta jihar Kano za ta fara aiki a shekarar 2023 kuma za ta zama ta daya.
An tono dalilin da ya sa Muhammadu Buhari ya sauke Shugaban NYSC. Bayan wata 6, sai aka ji an sauke Brig Gen MK Fadah wanda ya gaji Manjo Janar Ibrahim Shuaibu
Gwamnatin tarayya ta sanar da ɗage ranar dawowar zirga-zirgan jirgin kasan Kasuna zuwa Abuja, Ministan Sufuri yace karin da aka samu ba zai wuce mako daya ba
Rayuwar wani matashin dan Najeriya, Fawaz ya sauya sannan ya samu damar haduwa da biloniyan Najeriya, Elumelu. Sauyawarsa ya burge mutane a soshiyal midiya.
Wata kyanwa mai shekaru 27 a duniya ta shiga kundin tarihin Guinness saboda jmawar da ta yi a duniya. An bayyana adadin hannayen da ta zauna a wurinsu duka.
Labarai
Samu kari