Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya caccaki shugaban kasa, Muhammad Buhari, bisa matakin da ya ɗauka na fatali da umarnin Kotu kan tsoffin takardun naira.
Ƙaramin ministan ƙwadago da samar da aikin yi, Festus Keyamo, ya caccaki shugaba Buhari kan ƙin yin biyayya ga umurnin kotun ƙoli. Yace shugaban yayi kuskure
Wata kotun sauraron laifuka na musamman a Legas ta yanke wa Dr John Abebe, sirikin tsohon shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo daurin shekaru bakwai a gidan yari
Wasu bayanan masu sahihanci da suka bayyana sun nuna yadda wasu makusantan shugaban ƙasa biyu suka sauya masa tunani daga tsawaita wa'adin tsoshonN500 da N1000.
Wani abin tausayi ya faru a Alaro Onigbin da ke Owodo Ede a jihar Osun yayin da wani malamin addini da wasu mutane biyu yan uwa suka rasu a rijiya saboda bokiti
Wasu batagari da ake kyautata zaton yan bindiga ne sun kai hari wani sansanin da hukumar zabe mai zaman kanta INEC ke horas da ma'aikata a Anambra ranar Alhamis
Yanzu muke samun labarin yadda 'yan bindiga suka shiga tasku a jihar Kaduna bayan da sojoji suka hallaka manyan 'yan ta'adda bakwai nan take ba da a Chiken.
Wani dan Najeriya ya fusata yayin da aka zo yanke wutar NEPA a gidansa. Ya bayyana fushi ta hanyar bin dan NEPA a guje da adda a hannunsa, jama'a sun girgiza.
Matar Atiku ta yi kaca-kaca da gwamnatin Buhari, ta ce sam babu abn da ke faruwa mai kyau ko ya faru tun hawansa na farko zuwa yanzu. Ta ce an sha bakar wahala.
Labarai
Samu kari