A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya kasa rike hawaye yayin jana’izar marigayi Sanata Barinada Barry Mpigi a Port Harcourt, yana tuna kusancin da suke da shi.
Wasu bakaken fata yara kanana sun bayyana jin dadi da ganin wani bature yayin da ya kai ziyara garinsu, sun yi mamakin fatar jikinsa da bambancinta da tasu.
ShugabaBuhari ya sabunta nadin shugaban hukumar kula da ingancin abinci da magunguna na kasa, NAFDCAC, Farfesa Mojisola Adeyeye bayan karewar wa'adinta na farko
Rundunar 'yan sandan babban birnin tarayya dake Abuja ta kama wata kungiyar 'yan bindiga da suka addabi yankunan Abuja da Nasarawa da wasu miyagun makamai.
'Yan bindiga sun kai farmakin kwanaki uku a jere a wasu yankunan jihar Sokoto na tsawon kwanaki uku inda suka dinga halaka jama'a tare da garkuwa da sama da 50.
Dakarun ‘yan sanda a jihar Ogun sun kubutar da wani mutum da aka yi garkuwa da shi. Wannan mutumi ya ga ta kan sa tun da aka yi damfara, amma ya dauke kudin.
Tanko Yakassai, ya gargadi yan arewa su yi watsi da kiran da Sarkin Daura, Alh. Umar Farooq Umar da tsohon ministan noma, Zango suka yi na cewa a zabi yan arewa
Rundunar 'yan sandan jihar Legas, karkashin jagorancin antoni janar Moyosore Onigbanjo, ta gurfanar da Vandi,'dan sandan da ya harbe wata lauya ranar Kirsimeti.
Yan sanda sun kama wasu masu damfara ta yanar gizo wato yan yahoo da suka yi garkuwa da abokin aikinsu kan zarginsa da rashin basu kasonsu cikin N22m na zamba.
Mallam Yusuf Adepoju, shugaban kungiyar Musulunci na ACADIP, ya yarda da bukaci Fasto E.A Adeboye na cocin RCCG na yin wa’azi a Masallaci bisa sharadi guda.
Labarai
Samu kari