Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Wata kotu a Birtaniya ta yanke wa tsohon limami Abdul Halim Khan hukuncin daurin rai da rai bayan samunsa da laifin fyade da cin zarafin mata da kananan yara.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Democrat, Joe Biden ya sha alwashin warware matakin da Shugaba Donald Trump na ficewa daga Paris Accord. Amurka ce ƙasa t
Shugaban Kosova Hashim Thaci, ya yi murabus ranar 5 ga watan Nuwamba, don fuskantar shari'a bisa zargin laifukan da suka shafi yaki a Kotun Shari'ar Miyagun Lai
Mun kawo ragowar Jihohin su ka rage a zaben Amurka tsakanin Biden da Trump.Dokar Amurka ta ba kowace Jiha damar daukan lokacin da za ta sanar da sakamakonsu.
Wani dan asalin Najeriya Oye Owolewa ya zama dan majalisa mai wakiltar gundumar Columbiya a kasar Amurka bayan ya lashe zabe a karkashin jam’iyyar Democrat.
A yau da sassafe, Donald Trump ya zargi Jam’iyyar hamayya da kokarin ‘sace zabe’. Ana sa ran cewa an jima kadan Trump zai yi wa Amurkawa jawabi na musamman.
A ranar Litinin ne Charlie Baker, gwamnan jihar Massachusetts da ke kasar Amurka, ya bukaci wasu jami'an na musamman guda 1,000 a kan su kasance cikin shirin ko
A ranar Asabar, 31 ga watan Okotoba, ne Legit.nga Hausa ta wallafa rahoton cewa an soke al-amurran yaƙin neman zaɓen Sanata Joe Biden ɗan takarar shugaban ƙasar
An bude masallaci a babban birnin Greek, Athens bayan shekaru 14 ana dambarwa, wata majiya ta kusa ta wallafa ranar Talata. An gudanar da sallah ta farko a masa
A jiya aka fito da mutanen da aka yi garkuwa da su a masallaci a Nasarawa. Sai da aka tara Naira miliyan 8.5 kafin ‘yanuwan wadanda aka sace su sa su a ido.
Labaran duniya
Samu kari