Wasu magoya bayan jam'iyyar APC sun yi zanga-zangar adawa da kakaba 'yan takara da suka ce an yi kafin zaben fitar da gwani. Sun yi fashe-fashe a zanga-zangar.
Wasu magoya bayan jam'iyyar APC sun yi zanga-zangar adawa da kakaba 'yan takara da suka ce an yi kafin zaben fitar da gwani. Sun yi fashe-fashe a zanga-zangar.
Hukumar NAHCON ta tabbatar da cewa mahajjata Najeriya 54 na kwance a asibitocin Saudiyya yayin Hajjin 2026, yayin da mutum hudu, wadanda duk mata ne suka rasu.
A ranar Talata, 3 ga watan Nuwamba miliyoyin 'yan Amurka za su fita don zaben shugaban da zai mulke su daga 2020 zuwa 2024 kamar yadda demokradiyya ya gada..
An cigaba da zanga-zanga, ranar Juma'a, a wasu ƙasashen Musulmi don nuna fushi kan kalaman shugaban Faransa da batanci ga Annabi Muhammad. (SAW). An cigaba da z
Ministan harkokin cikin gida a Italiya Luciana Lamorgese ya ce ƴan sanda zasu cigaba da kare ƴanƙasa daga kungiyoyin masu aikata laifuka koda kuwa suna halin
A ranar uku ga watan Nuwamba ne Amurkawa zasu kada kuri'unsu ga daya daga cikin 'yan takara biyu; Donald Trump, da Sanata Joe Biden, da ke neman kujerar shugaba
Ministan cikin gida na kasar Faransa Gerald Darmanin ya ce Faransa na yaki da akidun Islama, bayan kashe wasu mutane uku a wata coci da ke kudancin birnin Nice.
Wasu Ja’irai sun gutsere al’aurar Jami’an tsaro a jihar Ebonyi. ‘Yan Sanda sun ce Tsagerun sun kashe ‘Dan Sanda, sun datse masa al’aura, sun bankawa ofis wuta.
Shugaban kungiyar kwallon kafa ta Barcelona, Maria Bartomeu ya yi murabus kana dukkan kwamitin masu bada shawarwari na kungiyar sun ajiye mukamansu kafin a tsig
Sanata Shehu Sani ya yi Allah-wadai da goyon bayan masu bata musulunci da Faransa ta ke yi. Tsohon Sanatan Kaduna ya caccaki Faransa a kan sukar Musulunci.
A jiya aka ji cewa Fafaroma Francis ya ce ayi wa Najeriya addu’ar neman zaman lafiya. Fafaroma ya na neman a sa mutanen kasar a addu’a kan halin da ake ciki.
Labaran duniya
Samu kari