Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Hukumar kula da shige da ficen kaya, NCS, sun kai samame wata kasuwa a Ibadan, babban birnin jihar Oyo, inda suka yi awon gaba da buhunan shinkafa ranar Asabar.
Jam'iyya mai Mulki, APC, tayi kira ga gwamnonin PDP da kuma masu faɗa aji da su taimaka su nuna goyon bayansu ga gwamnati wajen samun nasara a yakin da take.
Gwamnatin tarayya t bayyana dalilin da yasa zata cire tallafin mai, tace tallafin baya zuwa g waɗanda akayi dominsu, kum wasu yan kasuwa ne ke cinye kuɗin.
Hukumar NOA, ta bayyana cewa Najeriya na da matasa da suka kai 80 miliyan, amma sama da kashi 70% na waɗannan matasan da ake dasu yan zaman kashe wando ne.
An ga jami'an tsaro sun tsaurara bincike a kan abubuwan hawa, inda suke ɗaukar dogon lokaci suna gudanar da bincike kafin subar abun hawa ya wuce cikin zauren.
Gwamnatin jihar Bauchi, ta fitar da sanarwar dakatar da wani malami daga gudanar da wa'azi a faɗin jihar, saboda zarginsa da wuce gona da iri a kalaman sa.
Sakataren ƙasar Amurka, Antoney Blinken, ya bayyana ƙalubalen tsaron da Najeriya ke fama dashi da na musamman, yace ƙasarsa a shirye take ta taimakawa Najeriya.
Shugaban JAMB ya bayyana dalilin da yasa suka buɗe cibiyoyin dake maguɗin jarabawa, a cewarsa an ɗana tarko ne duk wanda aka kama da shirin maguɗi za'a hana shi
Kwamitin kwararru na Majalisar Dinkin Duniya, MDD, ta yi bukaci mahukunta a Nigeria su saki Mubarak Bala, shugaban kungiyar wadanda ba su yin addini a Nigeria d
Labaran duniya
Samu kari