Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Gwamnatin kasar Iran ta zargi kasar Kuwait da kai mata hari kan jirgin ruwa tare da tsare mutane hudu da ke cikin jirgin. Abbas Araghchi ya ce Iran za ta yi martani.
Kasar Saudiyya ta bayyana cewa, za ta tallafawa kasashen Afrika da tallafin kudade ga kasashen annobar Korona ta shafa. Kasar ta ce za ta bada kudin bashi.
Shugaban ƙasar Faransa, Emmanuel Macron, yayi alƙawarin taimaka wa Najeriya iya iyawar sa domin ganin an magance matsalar tsaron da ƙasar take fama da shi.
An damke Wani nakusa da gwamnan jihar Ogun a ƙasar Amurka (US), bisa zarginsa da sace kuɗin tallafin Rage raɗaɗin da annobar COVID19 ta haifar ga yan ƙasar.
Kamfanin Tuwita ya zaɓi Najeriya a matsayin inda zai fara gwajin sabon tsarin tura saƙo ta hanyar naɗar murya, hakan nada nasaba da yawan masu amfani da tuwita.
Ƙungiyar kiristici CAN, tace shawarar da IBB ya baiwa gwamnatin tarayya tana da matuƙar kyau, amma wannan ba shine karon farko da aka baiwa gwamnatin irinta ba.
Rundunar yan sanda tayi nasarar cafke wani tsohon soja da ake zargin yana horad da jami'an ESN, waɗanda ke ƙarƙashin kulawar ƙungiyar IPOB a birnin tarayya.
Wasu yan bindiga da ba'a gane ko suwa ye ba sun kai hari hedkwatar hukumar zaɓe dake jihar Enugu, inda suka ƙona motocin Hilux shiga tare da ƙoƙarin ƙona ginin.
Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya roƙi fulani makiyaya waɗanda aka hana kiwo a kudancin ƙasar nan su dawo jihar Kano. Yace bai dace a hanasu ba
Tsohon shugaban ƙasa, Ibrahim Badamasi Babangida, ya baiwa gwamnatin tarayya shawara kan ta sake bayad da horo ga jami'an sojin tare da siyo makaman zamani.
Labaran duniya
Samu kari