Kamfanin TCN ya sanar da cewa za a dauke wutar lantarki na awa shida a wasu yankunan Osun ranar 14 ga Mayu saboda aikin gyaran na’urar lantarki a McPherson.
Kamfanin TCN ya sanar da cewa za a dauke wutar lantarki na awa shida a wasu yankunan Osun ranar 14 ga Mayu saboda aikin gyaran na’urar lantarki a McPherson.
Gwamnatin kasar Iran ta zargi kasar Kuwait da kai mata hari kan jirgin ruwa tare da tsare mutane hudu da ke cikin jirgin. Abbas Araghchi ya ce Iran za ta yi martani.
MuƙaddaShin sufetan yan sanda na ƙasa, Usman Alƙali Baba, ya umarci kwamishinonin yan sanda na jihohin ƙasar nan da FCT Abuja, su tsaurara tsaro a jihohinsu.
Ministan Yaɗa labarai da al'adu, Alhaji Lai Muhammed, ya bayyana cewa gwamnati tasan maɓiyar masu satar mutane a ƙasar nan, kawai tan gudun cutar da mutane ne.
Gwamnan Kwara, Abdulrahman Abduƙrazaƙ, ya bayyana cewa mafi yawancin gwamnonin jam'iyyar APC, arziƙin Shugaban ƙasa Buhari suka ci aka zaɓe su a jihohinsu.
Wata mata ta yi wani mai kayatarwa, wanda a cewarta zai taimaka wajen tsawaita rayuwar dan Adam a doron kasa. Ta bada ginin a matsayin gudunmawar annobar Korona
Ana sa ran ganin watan Shawwal a yau, amma wasu kasashe tuni suka sanar cewa, ba su ga watan ba, kuma gobe za su tashi da azumi. Mun kawo muku jerin kasashen.
Rundunar soji tace zata gudanar da bincike bisa zargin da akewa wani jami'inta cewa ya kashe wani mai siyar da kankana a jihar Zamfara ba tare da dalili ba.
Ƙungiyar inyamurai ta Ohanaeze Ndigbo, ta ɗau zafi bisa zargin da takewa rundunar sojin ƙasar nan cewa tana tura musulmai yan arewa yankinsu da wata manufa.
Hukumar NASRDA Tayi hasashen cewa ba za'a ga jinjirin watan shawwal ba sai ranar Laraba 12 ga watan Mayu 2021, idan hakan ya tabbata za'ayi sallah Alhamis.
Wani mutum ya kusta wani wurin da aka casu da bindiga ya kashe mutum shida ciki har da budurwarsa kafin ya harbe kansa a Colorado, Amurka a cewar hukumomi, The
Labaran duniya
Samu kari