Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Kasashen Afirka 10 da suka halarci gasar Kofin Duniya ta FIFA ta 2026 sun nuna kwarewa ta musamman, inda ‘yan wasa daga sassaban nahiyar suka bar tarihi a gasar.
Hukumar kungiyar kwallon kafa ta Real Marid ta sanar da sunan Santiago Solari a matsayin sabon mai horas da yan wasanta bayan sallamar Julen Lopetegui da ta yi daga mukamin, sakamakon ya gaza tabuka wani abin kirki bayan watanni 5
Mun kawo maku jerin ‘Yan wasan da su ka fi kowane samun kudi da harkar kwallon kafa a Duniya. A sahun dai akwai Ronaldo, Messi da sauran ‘Yan wasa irin su Sergio Aguero, Angel Di Maria, James Rodriguez, Gareth Bale, Oscar Jr.
A yayin da duniya ta kasance mai yayi kuma juyi-juyi, a yau jaridar NAIJ.com ta kawo muku wasu fitattun 'yan kwallon kafa biyar 'yan asalin nahiyyar Afirka da suka taso cikin talauci amma yanzu sun zamto hamshakan attajirai.
Tsohon dan wasan Manchester United, Rio Ferdinand, ya ce akwai bukatar Paul Pogba ya yiwa kansa karatun ta-nutsu ta hanyar koyon darasi daga Cristiano Ronaldo, duba da cewar ya canja sosai sabanin lokacin da zo Man United.
A wani sakon bidiyo da ya wallafa a shafinsa na Twitter,a ranar Alhamis, 13 ga watan Satumba, Abdullahi ya sha alwashin ba kulob din na Sokoto N100,000 kan kowace kwallon suka ci idan suka samu nasara a kan kungiyar Kano Pillars.
Kocin da ke horas da yan wasan kasar Libya, Adel Amrouche ya zargi yan Nigeria da yin amfani da dodo a shirin sharar fagen fara gasar cin kofin nahiyar Afrika (AFCON), da za'ayi tsakanin kasar ta Libya da Nigeria.
Zinedine Zidane ya lissafowa Kungiyar Manchester United sharudan sa idan har ta so ya dawi horas da ‘Yan wasan ta inda ya kawo jerin ‘Yan wasan da yake so a saya masa irin su Edison Cavani, Toni Kroos da sauran su.
Shugaban babbar hukumar kula da kwallon kafa ta duniya (FIFA), Mr. Gianni Infantino, ya jinjinawa kungiyar kwallon kafa ta Nigeria, Super Eagles, mai horas da yan wasa Gernot Rohr, ma'aikatan kungiyar, jami'ai dama....
Shugaban yan wasa na kungiyar kwallon kafar Portugal Cristiano Ronaldo, ba zai bugawa kasarsa wasanni biyu dake tunkarowa ba, wadanda suka hada da wasan kasar da Italiya a gasar cin kofin kasashen turai, don bashi damar maida hank
Wasanni
Samu kari