Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Kasashen Afirka 10 da suka halarci gasar Kofin Duniya ta FIFA ta 2026 sun nuna kwarewa ta musamman, inda ‘yan wasa daga sassaban nahiyar suka bar tarihi a gasar.
Barker ya kasance hazikin mai tsaron raga, wanda jajircewarsa tasa kungiyoyi da dama dagewa don ganin sun dauke shi. Amma daga karshe kungiyar Kwallon kafa ta Liverpool ce ta yi nasarar daukarsa akan kudi har £67, wanda hakan yasa
Shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro ya ce, Nahiyar Afirka ce ta samu nasarar lashe gasar cin kofin duniya na kwallon kafa, wanda aka buga a kasar Rasha. Shugaban kasar yayi jawabin ne a wurin wani taro da aka gudanar a kasar
Kungiyar Al Nassr da ke babban Birnin Saudi Arabia dai na neman raba ‘Dan kwallon Najeriya Ahmed Musa da Ingila. Gwarzon ‘Dan wasan nan na Kungiyar Super Eagles na Najeriya Ahmed Musa ya taba rike kyaftin din Super Eagles.
aman da na yi na tsahon shekaru 22 a kungiyar kwallon kafa ta Arsenal ba karamin kuskure ba ne, kuma na yi nadamar hakan, saboda na fahimci na sabawa mutane da yawa a dalilin zaman da na yi. Ni mutum ne mai son sababbin abubuwa ta
Ba da dadewa ba labari ya zo mana cewa tsohon Kocin na Real Madrid da babban ‘Dan kwallon na kasar Turai. Koci Zinedine Zidane za su hade da Cristiano Ronaldo a Juventus inda ya taba taka leda kafin zuwan sa Madrid.
Mun kawo wadanda ake sa rai za su maye wurin ‘Dan wasan Real Madrid Ronaldo bayan ya tashi. Daga ciki akwai irin su Neymar da Hazard. Tun Neymar yana karamin yaro Real Madrid ke sha’awar Gwarzon ‘Dan kwallon na Brazil.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito su dai wadannan ma’aurata mahaukatan masoya kwallon kafa ne, sai dai yayin da Mijin mai suna Arsen ke goyon bayan kungiyar Ajantina saboda Messi, ita kuwa matarsa, Lyudmila Portugal take goyon saboda Cr
Jack Wilshere mai shekaru 26 da haihuwa ya fara taka ledarsa ne a kungiyar Arsenal tun yana karamin yaro inda ya shafe shekaru goma a kungiyar. Sai dai mai horas da sabuwar kungiyar Unai Emry ya bayyanawa dan wasan cewa ba zai sam
Kaftin din kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles, John Obi Mikel yace ya kamata ace an baiwa 'yan kwallon Najeriya damar daukan Penalty wanda dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Argentina yayi. Tsohon tauraron kungiyar kwallon...
Wasanni
Samu kari