Hukumar kwallon kafar Afrika ta CAF ta soke nasarar da kasar Senegal ta samu a gasar AFCon ta 2025, inda ta bayyana Morocoo wacce da lashe kofin.
Hukumar kwallon kafar Afrika ta CAF ta soke nasarar da kasar Senegal ta samu a gasar AFCon ta 2025, inda ta bayyana Morocoo wacce da lashe kofin.
Jack Wilshere mai shekaru 26 da haihuwa ya fara taka ledarsa ne a kungiyar Arsenal tun yana karamin yaro inda ya shafe shekaru goma a kungiyar. Sai dai mai horas da sabuwar kungiyar Unai Emry ya bayyanawa dan wasan cewa ba zai sam
Kaftin din kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles, John Obi Mikel yace ya kamata ace an baiwa 'yan kwallon Najeriya damar daukan Penalty wanda dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Argentina yayi. Tsohon tauraron kungiyar kwallon...
Da ma dai Messi ya taba ajiye rigarsa a shekara ta 2016, kafin daga bisani a roke shi ya dawo. Sannan an jiyo shi a watan Maris na 2018 yana cewa mutukar kasar tasu ta gaza cin kofin duniyar a wannan karon to karshen bugawa kasar
Za ku ji cewa Kocin Najeriya ya ce nasara ya ke nema kamar yadda aka doke Iceland kwanan nan ba ma wai ya rike Argentina ba don ya ga yadda Jamus tayi wa Kasar Suwidin a wasan jiya inda aka tashi 2-1 bayan Suwidin ta fara jefawa.
Jarumin zakaran dan kwallon kafar na shekara na 1986 ya damu da wasan da yaga 'yan kasar sa sun buga kuma bai yi kasa a gwiwa ba gurin nuna bacin ranshi akan wasan da Sampaoli da sauran yan wasan suka buga a Moscow, yanzu kam...
Murnan wannan nasara tabbas ba zata tsaya ga ƴan wasan kasar ta Senegal dake can ƙasar rashan ba, ko mutanen babban birnin ƙasar Dakar ba, sai dai murnar zata zagaya duk nahiyar Africa musamaman a zuƙatan masoya kwallon ƙafa
Babban kocin kungiyar kwallom kafa ta Super Eagles, Germot Rohr, ya sanar da cewa yawan tafka kura-kurai yayin da suke taka leda ne ya yi sanadiyan da kasar Croatia ta lallasa Najeriya da ci biyu. Yace basu ji dadin hakan ba.
Biyo bayan rashin tabbas ga makomar mamallakin ƙungiyar ƙwallon kafa ta Chelsea ɗan asalin kasar Rasha Roman Abramovich a ƙasar Ingila, yanzu haka shahararren mai kuɗin nan na ƙasar Ingila Jim Ratcliffe ya taya Chelsea zunzurutun
An biya 'yan wasan Najeriya kudaden da akayi musu alkawari na buga wasan kofin duniya tun kafin a fara gasar kofin duniyan. Kamar yanda shugaban hukumar kwallon kafa ta Najeriya, Amaju Pinnick, da wasu daga cikin 'yan wasan suka..
Wasanni
Samu kari