Netanyahu ya ce shiga yarjejeniyar Abraham Accords da Saudi Arabiya za ta zama babban ci gaba ga zaman lafiya, yayin da Trump ya danganta yarjejeniyar nukiliya.
Netanyahu ya ce shiga yarjejeniyar Abraham Accords da Saudi Arabiya za ta zama babban ci gaba ga zaman lafiya, yayin da Trump ya danganta yarjejeniyar nukiliya.
Lionel Messi ya yi magana bayan Argentina ta sha kashi a hannun Spain a wasan ƙarshe na Kofin Duniya na 2026, yana bayyana raɗadin rashin nasarar.
Rahotanni sun bayyana cewa tun bayan lokacin da dan nata ya rasu mahaifiyar tare da iyalansa suka shiga halin kaka na kayi, wanda dalilin hakan ya tilasta ta fara sana'ar sayar da biredi, domin samun abin sanyawa a bakin...
Ighalo ya zama dan wasan Super Eagles na biyu da ya lashe kyautar bayan tsohon dan wasan Najeriya Rashidi Yekini da ya taba cin kyautar da golden boot. Dan wasan na kungiyar wasar kwallo ta Shanghai Shenhua a China ya ci kwallonsa
Pogba na son barin kungiyar Manchester United bayan ya bayyana cewar lokaci ya yi da ya kamata da ya kamata ya kara gaba bayan an fitar da kungiyar Manchester daga gasar cin kofin zakarun nahiyar Turai. Sai dai ana ganin cewa Manc
Samun nasarar kungiyar Super Eagles a wannan wasa, ya bata daar hada maki shida a rukuni na biyu da take tare da kasashen Guine, Burundi da Madagascar. Super Eagles ta samu nasara ta farko a wasan da ta fara buga wa da kasar Burun
Tsohon dan wasan tsakiyan Chelsea ya fara bugawa Najeriya kwallo ne a matakin kasa da kasa a karo na farko ranar 17 ga watan Agusta, 2005. Kawo wa yanzu ya samu nasarar taka leda a gasar cin kofin duniya har guda biyu, inda kuma y
Fitaccen dan wasan kungiyar kwallon kafa na Manchester United, Paul Pogba ya bayyana dalilan da ya sanya shi shiga addinin Musulunci a lokacin da yake dan shekaru ashirin a duniya. Duk da cewa mahaifiyar Pogba musulma ce, amma...
Dan wasan kungiyar kwallan kafa Paul Pogba ya bayyana dan wasan kwallan kungiyar Chelsea N’golo Kante a matsayin abokin hamayya mafi wuyar tunkara a tarihinsa na kwallon kafa.
Jaridar Forbes ta kasar Amurka ta saki jerin sunayen mutanen da ta saba saki kowacce shekara na 'yan wasa guda dari da suka fi daukar albashi mai tsoka a duniya, wanda da aka hada jimillar kudinsu ya kai dala biliyan hudu...
Legit.ng ta ruwaito a farkon rayuwarsa Pogba ba Musulmi bane, duk kuwa da cewa mahaifiyarsa Musulma ce, daga bisani ne ya fara gudanar da bincike akan addinin, wanda hakan ya kaishi ga rungumar addinin, kuma ta canza masa rayuwa.
Wasanni
Samu kari