Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Hukumar kwallon kafar Afrika ta CAF ta soke nasarar da kasar Senegal ta samu a gasar AFCon ta 2025, inda ta bayyana Morocoo wacce da lashe kofin.
Shugaban babbar hukumar kula da kwallon kafa ta duniya (FIFA), Mr. Gianni Infantino, ya jinjinawa kungiyar kwallon kafa ta Nigeria, Super Eagles, mai horas da yan wasa Gernot Rohr, ma'aikatan kungiyar, jami'ai dama....
Shugaban yan wasa na kungiyar kwallon kafar Portugal Cristiano Ronaldo, ba zai bugawa kasarsa wasanni biyu dake tunkarowa ba, wadanda suka hada da wasan kasar da Italiya a gasar cin kofin kasashen turai, don bashi damar maida hank
A ranar lahadinan 26 ga watan Augusta, tawagar ‘yan wasan Nigeria masu nakasa da ke buga wasan kwallon teburi suka bar kasar Nigeria zuwa birnin Beijing da ke kasar Sin, don shiga gasar babban kofin kwallon teburi na duniya na mas
Za ku ji cewa Cristiano Ronaldo ya bayyana dalilin sa na komawa Juventus. Ana tsakiyar buga Gasar cin kofin Duniya ne aka ji kwatsam babban ‘Dan wasan Duniya Ronaldo zai tashi daga Real Madrid bayan shekaru 9 a kulob din.
Tun farko dai hukumar dake kula da kwallon kafa ta duniya (FIFA) ce ta bawa Najeriya wa’adi da zai kare yau Litinin da misalign karfe 12:pm na rana don samar da matsaya ga rikicin shugabancin NFF da taki ci ta ki cinyewa
Fitacciyar 'yar wasan kwallon tennis dinnan Serena Williams ta bayyana cewa ta samu rashin nasara ne wanda ya fi kowanne girma a tarihin rayuwar ta, tunda ta fara buga wasa, hakan kuma ya farune jim kadan bayan an bata labarin...
Amma magoya baya da dama na ganin hakan a matsayin koma baya ne ga harkar kwallon kafarsa. Wasu na ganin cewa ba’a yanzu ya kamata ace ya bar nahiyar turai da taka leda ba, domin a cewarsu yana bukatar ya kafa tarihi musamman a ga
Hukumar raya al'adu da sadarwa ta kasar Saudi Arabiya ta bayyana cewar ta baiwa kamfanin Al - Rashid Empire Cinema damar gina gidajen Sinima guda 30 a kasar, wanda ake saka ran za a kamalla a cikin shekaru 3...
Barker ya kasance hazikin mai tsaron raga, wanda jajircewarsa tasa kungiyoyi da dama dagewa don ganin sun dauke shi. Amma daga karshe kungiyar Kwallon kafa ta Liverpool ce ta yi nasarar daukarsa akan kudi har £67, wanda hakan yasa
Wasanni
Samu kari