Gwamnatin tarayya na ci gaba da shari'a da tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami da dansa. Gwamnatin ta sauya tuhume-tuhumen da take yi a kansa.
Gwamnatin tarayya na ci gaba da shari'a da tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami da dansa. Gwamnatin ta sauya tuhume-tuhumen da take yi a kansa.
Tsohon dan wasan Super Eagles, Henry Nwosu, ya rasu a Lagos, yana da shekaru 62, Segun Odegbami ya ce, Nwosu ya taka rawar gani wajen lashe AFCON na 1980.
Kyaftin din Super Eagles, Ahmed Musa ya bayyana cewa mai yiwuwa ya bar kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars a watan Yuni, yayinda ya jinjina wa Ali Rabiu.
Marcelo Jr. wanda ya cika shekara 33 ya na ganin ta kansa a Real Madrid har ya yi wa Zidane gardama. Hakan ya jawo aka cire ‘Dan kwallon daga cikin ‘Yan wasa.
Sanannen abu ne cewa Ahmed Musa na ɗaya daga cikin yan wasan Najeriya masu arziki duba da kuɗin da ɗan wasan gaban ya samu tun lokacin da ya fara harkar ƙwallo.
Kungiyar wasar kwallon kafa ta AS Roma ta nada Jose Mourinho a matsayin sabon babban cocinta gaban kakan wasa na gaba. Kungiyar ta fitar da sanarwar ne a ranar
Manchester City ta doke Tottenham a gasar cin kofin EFL a filin wasa na Wembley. Pep Guardiola ya cin ma nasarar da Alex Ferguson ya yi shekara 27 kafin ya dace
Wasu Magoya bayan Liverpool sun tafka abin kunya jiya, sun aukwa motar Real Madrid. Liverpool ta yi Allah-wadai da rotsen da aka yi wa ‘Yan wasan Real Madrid.
Ahmed Musa, kyaftin na kungiyar kwallon kafa na Nigeria, Super Eagles ya ce yana duba yiwuwar komawa kungiyar Kano Pillars na kankanin lokaci. Tsohon mai bugawa
Ahmed Indimi, sirikin shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna wasu hotunan zakin da yake kiwo da cewa, yana kaunar zakin kuma mallakarsa ne. Gashi da dabbarsa.
Paris Saint-Germain ta samu gagarumar nasara yayin da ya doke Barcelona jiya. Rashin Neymar da Di Maria bai hana Barcelona shan kashi a gasar kofin Turan ba.
Wasanni
Samu kari