Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya sake yin magana kan yakin da aka kaddamar a kan kasarsa. Ya bayyana cewa yakin ya sabawa dokokin duniya.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya sake yin magana kan yakin da aka kaddamar a kan kasarsa. Ya bayyana cewa yakin ya sabawa dokokin duniya.
Tsohon dan wasan Super Eagles, Henry Nwosu, ya rasu a Lagos, yana da shekaru 62, Segun Odegbami ya ce, Nwosu ya taka rawar gani wajen lashe AFCON na 1980.
Hukumar Kungiyar kwallon kafa ta Nasarawa United ta sanar da cewa daya daga cikin yan wasan ta, Muhammad Hussain, ya bace, kuma ba a san inda ya ke ba. Shugaban
Mun tattaro duk wasu taurarin da ba za a sake gani su na buga wasan kwallon kafa ba. Casillas, Villa su na cikin fitattun gwarazan da su ka yi ritaya a bana.
Kwararru a Argetina sun kammala bincike, sun fadi abin da ya hallaka Maradona. Matsalar koda da hanta da ciwon zuciya ne su ka taru su ka hallaka Dattijon.
Za ku ji taurarin Duniya da fatara ta yi masu zobe bayan ajiye buga kwallo. Mun kawo jerin ‘Yan wasan da su kawo su ka rasa dukiyarsu shekaru da yin ritaya.
‘Dan kwallon Manchester United, Paul Pogba ya na son tashi daga kulob dinsa. Da alamu kwanakin babban ‘Dan wasan na Manchester United sun zo karshe a Ingila.
Rahotanni sun nuna cewa ana binciken abin da ya kashe Diego Maradona, kuma an gano cewa kwayoyin da yake afawa su ka hallaka tsohon ‘Dan wasan kwallon Duniyan.
Dan kwallon Argentina Diego Maradona ya rasu yana da shekaru 60 a duniya. Ya dade yana fama da matsalar hunhu. Fitaccen dan kwallon ya dade yana fama da ciwon h
Mourinho ya ce duba da tarin shekarun da ya yi ana damawa da shi a kwallon ƙafa, ya samu gogewa da ƙwarewar da ya cancanci sabon laƙabin The Experienced One.
Ɗan ƙwallon Najeriya, Usman Yusuf, da ke buga wa ƙungiyar Crown Football da ke Ogbomoso, Oyo wasa ya rasu bayan ya yanke jiki ya faɗi yayin da suke buga wasa a
Wasanni
Samu kari