Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar NDC. Kwankwaso ya aika sako ga 'yan Najeriya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar NDC. Kwankwaso ya aika sako ga 'yan Najeriya.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Sanata Kola Balogun daga jihar Oyo ya tattara kayansa ya fice daga jam'iyyar hamayya ta kasa wato PDP biyo bayan hana shi tikitin ta zarce a zaben 2023 dake taf
Gwamna Nyesome Wike na jihar Ribas ya bayyana matsalar da yake da ita da tsohon mataimakin shugaban kasa, Bukola Saraki da gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal.
Wasu ministocin shugaban kasa Buhari sun bijirewa umurnin jam'iyyar APC na yin murabus daga kujerunsu duk da cewar sun nuna sha'awarsu ta yin takara a 2023.
Ministan shari'a kuma antoni janar na tarayya, Abubakar Malami (SAN) ya gwangwaje sojojin baka da kugiyoyin magoya bayansa da wasu mukarrabansa da motoccin alfa
Ganin yadda abubuwa su ke tafiya a jam’iyyar PDP, lissafin APC mai mulki na neman canzawa. Akwai yiwuwar APC ta tsaida ‘Dan Arewa kamar yadda PDP ta ke shiri.
A yau aka ji cewa, Bayan Rotimi Amaechi, Chukwuemeka Nwajiuba da Chris Ngige, Ministan harkokin Neja-Delta zai nemi shiga zaben zama shugaban Najeriya a 2023.
Jam’iyyar SDP mai alamar doki ta bukaci kungiyoyin da matasa ke jagoranta a fadin kasar nan da su hada kai kana su shigo jam'iyyar baki dayansu zuwa jam'iyyar.
Jam'iyyar PDP mai mulkin jahar Benuwai ta samu nasarar share dukkan kujerun da aka fafata a zaɓen kananan hukumomi da aka gudanar ranar Asabar da ta gabata.
A yau akwai tsofaffin gwamnoni fiye da 15 da su ke rike da kujera majalisar dattawa. A 2023, akwai Gwamnoni 8 daga PDP da APC da sun fara harin kujerar Sanata.
Siyasa
Samu kari