Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sauya sunan jami'ar tarayya da karatun likitanci a Azare zuwa jami'ar Sheikh Dahiru Usman Bauchi wanda ya rasu a Bauchi.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sauya sunan jami'ar tarayya da karatun likitanci a Azare zuwa jami'ar Sheikh Dahiru Usman Bauchi wanda ya rasu a Bauchi.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa NNPP ta shirya tsaf domin tunkarar zaben 2027. Ya yaba wa Abba Kabir Yusuf da shugabannin NNPP a Najeriya.
Fitaccen dan jaridar nan Dele Momodu ya bayyana kudurinsa na tsayawa takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP. A yanzu haka yana ganawa da shugaban jam'iyyar.
Yayin da babban zaben kasar na 2023 ke kara gabatowa, ana sanya ran cewa manyan yan siyasar Ibo za su ayyana aniyarsu na neman babban kujera ta daya a kasar.
Bayan kwashe shekaru hudu a matsayin kwamishinan zabe (REC), Nentawe Yilwatda ya yi murabus daga mukaminsa na INEC inda ya koma siyasa, Premium Times ta ruwaito
Tsohon mataimakin gwamnan CBN, Kingsley Moghalu, ya bayyana cewa ya manta ya sanar da Shugaban kasa Muhammadu Buhari aniyarsa na takarar shugaban kasa a 2023.
Babafemi Ojudu ya yi magana a kan rade-radin da ke yawo game da takarar Farfesa Yemi Osinbajo. Hadimin shugaban kasar ya ce Yemi Osinbajo zai yi fito da magana.
Bulaliyar Majalisar Datijai, Orji Kalu, ya ce yana fuskantar matsin lamba kan lallai sai ya bayyana ƙudirin takararsa ya kuma kaiwa Buhri ziyara ya sanar da shi
Dattijon kasar Yarbawa, Ayo Adebanjo mai shekara 93 ya ce babu ruwansa da yi wa Bola Tinubu mubaya’a da takarar shugaban kasa, sai an canza kundin tsarin mulki.
Gwamna Kayode Fayemi ya yi zama na musamman da jigon APC, Bola Tinubu a Legas. Fayemi yana cikin wadanda suka dage a kan neman takarar shugaban kasa a 2023.
Da aka yi wa Abdulmumin Jibrin tambaya a game da dukiyar Bola Tinubu, bai iya bada gamsashiyyar amsa ba, sai yace a bar wannan maganar, ba ta ita ake yi ba.
Siyasa
Samu kari