Majiyoyi sun tabbatar da rasuwar Malam Yahaya Billi, shugaban Izala na Besse, bayan ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan fama da rashin lafiya.
Majiyoyi sun tabbatar da rasuwar Malam Yahaya Billi, shugaban Izala na Besse, bayan ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan fama da rashin lafiya.
Rabiu Kwankwaso ya bayyana cewa kofar shi a bude take wajen yin sulhu da Abba Kabir. Ya ce sun yi sulhu da Ganduje a baya duk da abubuwa marasa dadi da suka faru.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta bayyana mamakin yadda ake yayata hatsaniyar da ta faru a jihar Gombe, inda aka yiwa Abdullahi Umar Gnaduje ihun bama yi.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang ya fito ya yi magana kan shirin da ake zargin yana yi na ficewa daga PDP zuwa APC. Ya ce jita-jita ce kawai marar tushe.
Fadar shugaban kasa da APC sun yi magana kan rikicin APC da aka yi a Gombe kan rade radin ajiye Kashim Shettima a 2027. Wasu 'yan APC sun ce za su koma PDP
A yau Lahadi aka gudanar da taron masu ruwa da tsaki na APC a Gombe inda aka samu zaman dar-dar sakamakon rashin jituwa tsakanin jiga-jigan jam’iyyar.
Taron shugabanni da masu ruwa da tsaki na APC a Arewa maso Gabas a Gombe ya rikide, bayan kan goyon bayan zaben Bola Tinubu da Kashim Shettima a 2027.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya sanya labule da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu tare da wasu tsofaffin gwamnonin PDP guda uku.
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya ya bayyana cikakken goyon bayansa ga shugaban kasa Tinubu a zaben 2027, yana mai cewa za su tsaya masa tsayin daka.
Ranar Alhamis 12 ga Yunin 2025, magoya bayan dakataccen Gwamna Siminalayi Fubara sun yi fatan Bola Tinubu zai dawo da shi, amma hakan ya fuskanci cikas.
Magoya bayan APC sun shirya gangami a Yola, babban birnin jihar Adamawa domin nuna goyon baya ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, sun karɓi masu sauya sheƙa.
Siyasa
Samu kari