Sanata Abdulaziz Yari ya ce duk wanda ke alkawarin dawo da tallafin fetur yana yaudarar ’yan Najeriya, yayin da yake mayar da martani kan alkawarin Atiku Abubakar.
Sanata Abdulaziz Yari ya ce duk wanda ke alkawarin dawo da tallafin fetur yana yaudarar ’yan Najeriya, yayin da yake mayar da martani kan alkawarin Atiku Abubakar.
Bashir el-Rufai ya caccaki ɗan’uwansa Bello kan sauya sheka zuwa ADC, yana zarginsa da fifita muradun kansa da kuma tambayar biyayyarsa ga iyali.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Kiru/Bebeji a jihar Kano, Abdulmumin Jibrin, ya bayyana kaduwarsa kan korar da aka yi masa daga jam'iyyar NNPP.
Kakakin tsohon shugaban jam’iyyar APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, Edwin Olofu, ya yi magana kan rade-radin cewa mai gidansa zai koma jam'iyyar ADC.
Rikicin NNPP reshen jihar Kano ya iara bayyana bayan dakatar sa Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa, tsagin Jibrin Doguwa ya gargadi bangaren Kwankwasiyya.
Jam’iyyar NNPP mai adawa reshen jihar Kano ta sanar da korar dan majalisa, Hon. Abdulmumin Jibrin saboda zargin yin adawa da jam’iyya da rashin biyan kudade.
Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya zargi gwamnatin Bola Tinubu da jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya da rashin sanin tsarin mulki da yadda ake tafiyar da Najeriya.
Yayin sa ake shirye-shiryen 2027, APC ta samu karuwa a jihar Gombe yayin sa tsohon mataimakin gwamna da attajirin dan kasuwa suka raba gari da jam'iyyar PDP.
Hon Alhasan Ado Doguwa ya koka kan cewa ana kaiwa 'yan APC hari a jihar Kano. Ya ce ba yau suka fara fuskantar barazana a Kano ba amma sun nemi a dauki mataki.
Jam’iyyar APC a jihar Jigawa za ta dauki matakin doka kan wasu mambobinta inda ta ce su guji tayar da fitina, musamman masoyan Mohammed Badaru Abubakar.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya bayyana cewa akwai hannun Shugaban kasa Bola Tinubu da APC wajen kunno rikici a jam'iyyun adawa.
Siyasa
Samu kari