Sanata Abdulaziz Yari ya ce duk wanda ke alkawarin dawo da tallafin fetur yana yaudarar ’yan Najeriya, yayin da yake mayar da martani kan alkawarin Atiku Abubakar.
Sanata Abdulaziz Yari ya ce duk wanda ke alkawarin dawo da tallafin fetur yana yaudarar ’yan Najeriya, yayin da yake mayar da martani kan alkawarin Atiku Abubakar.
Bashir el-Rufai ya caccaki ɗan’uwansa Bello kan sauya sheka zuwa ADC, yana zarginsa da fifita muradun kansa da kuma tambayar biyayyarsa ga iyali.
Wani jigon APC a jihar Jigawa, Abdullahi Mahmood ya bayyana cewa gwamna Umar Namadi ya kafa tarihi wajen kawo sauye sauye masu muhimmanci a Jigawa.
Tsohon Gwamnan Legas, Akinwunmi Ambode, ya bayyana goyon bayansa ga shugaba Bola Tinubu, tare da alwashin nema masa kuri'un Kudu maso Yamma a zaben 2027.
Dan majalisar tarayya daga jihar Kano da ke wakiltar mazabar Kiru/Bebeji a ƙarƙashin NNPP, Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa ya yi hasashen zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan majalisar tarayya mai wakiltar Kiru/Bebeji a Kano, Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa, Abdulmumin Jibrin ya magantu kan sauya Kashim.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya daura laifin fara kamfen da ya yi a kan 'yan adawa. Ya ce 'yan adawa ne suka sa APC fara maganar zaben 2027 babu shiri.
Dan majalisar wakilai na jam'iyyar NNPP daga jihar Kano, Abdulmumin Jibrin, ya bayyana cewa duk da adawar da ake yi, akwai masu goyom bayan Shugaba Tinubu a Arewa.
Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana cewa yankin Arewacin Najeriya na fama da rashin hadin kai. Ya nuna cewa Shugaba Bola Tinubu zai ji dadin hakan a 2027.
Dan majalisar tarayya daga jihar Kano, Hon. Abdulmumin Jibrin, ya yi magana kan zaben shekarar 2027 inda ya ce babu abin da zai hana Bola Tinubu lashe zaben.
Dan Majalisar Wakilai ta kasa, Hon, Abdulmumini Jibrin Kofa ya bayyana cewa har yanzu kofar jagoran NNPP a bude take na komawa jam'iyyar APC mai mulkin kasa.
Siyasa
Samu kari