Rabiu Kwankwaso ya bayyana cewa kofar shi a bude take wajen yin sulhu da Abba Kabir. Ya ce sun yi sulhu da Ganduje a baya duk da abubuwa marasa dadi da suka faru.
Rabiu Kwankwaso ya bayyana cewa kofar shi a bude take wajen yin sulhu da Abba Kabir. Ya ce sun yi sulhu da Ganduje a baya duk da abubuwa marasa dadi da suka faru.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen da siyasa kuma guda daga cikin wadanda suka yiwa Bola Tinubu kamfe a zaben 2023, Ahmed Dankabo ya ce ana amfana da mulkin APC.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya kawo karshen hatsaniya da ta barke a tsakanin Hon. Tijjani AbdulKadir Jobe da Sanusi Bature.
Shugaba Bola Tinubu ya harzuka 'yan adawa da ya ce yana murnar ganinsu a wargaje. Atiku Abubakar, Peter Obi, jam'iyyun PDP, SDP da ADC sun yi martani.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan fargabar da 'yan adawa suke da ita kan shirin maida Najeriya karkashin jam'iyya daya. Ya ce ba amza a yi haka ba.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jaddada cewa duk da kokarisa na kare mutuncin dimokuraɗiyya, ba zai hana yan adawa sauya sheka ba.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya caccaki gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu. Ya ce ta ki yi wa 'yan Najeriya aiki.
Mai magana da yawun tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Paul Ibe ya ce alama ta nuna cewa haɗakar da Atiku ke jagoranta ta fara tsorata gwamnatin Bola Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa jigo a jam'iyyar adawa ta PDP, Bode George ya nemi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya yafewa gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa ba zai ce ba zai yo takara ba da shugaban kasa Bola Tinubu ba a zaben 2027. Ya ce ya shirya shiga hadaka.
Siyasa
Samu kari