Majiyoyi sun tabbatar da rasuwar Malam Yahaya Billi, shugaban Izala na Besse, bayan ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan fama da rashin lafiya.
Majiyoyi sun tabbatar da rasuwar Malam Yahaya Billi, shugaban Izala na Besse, bayan ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan fama da rashin lafiya.
Rabiu Kwankwaso ya bayyana cewa kofar shi a bude take wajen yin sulhu da Abba Kabir. Ya ce sun yi sulhu da Ganduje a baya duk da abubuwa marasa dadi da suka faru.
A jawabin sa, Falana ya bayyana cewar mayar da 12 ga watan Yuni ranar dimokradiyya ya kara tabbatar da sahihancin zaben da tsohon shugaban kasa a mulkin soji, Ibrahim Badamasi Babangida (IBB) ya rushe saboda mugunta. Babban lauyan
An haifi marigayi Cif Moshood Kashimawo Olawale Abiola ne a ranar 24 ga watan Augustan shekarar 1937 a garin Abeokuta kuma shine da na 23 a wajen mahaifinsa. Abiola ya fara sayar da itace sannan shi da wasu abokansa suka fara waka
Wani jigo a masarautar Auchi, Alhaji Usman Abudah, Dan’iyan Auchi a jihar Edo, ya bayyana barazanar da majalisar dokoki tayi na tsige shugaban kasa a ranar Talata a matsayin “siyasar yunwa”. Abudah yace hakan ba daidai bane.
Ana ci gaba da yamutsa gashin baki kan barazanar da majalisar dokokin kasar tayi na tsige shugaban kasa Muhammadu Buhari. A ranar Talata, 5 ga watan Yuni ne majalisar tayi barazanar tsige Buhari idan har bai kiyaye wasu sharuda ba
A satin daya gabata ne dai Fayemi ya sha da kyar bayan wani Dansanda yayi yunkurin kashe shi a yayin wani taron karramawa da aka shirya masa a sakatariyar jam’iyyar APC na jihar Ekiti dake unguwar Ajilosun, cikin garin Ado Ekiti.
Wasu 'Yan Majalisar Wakilai Biyu, Bashir Baballe da Abubakar Chika, sun bayyana kutungwilar da ta sanya Majalisar Dattawa ta garazayo Majalisar Wakilai domin gudanar da Zaman majalisar Dokoki ta kasa baki daya a lokaci guda.
Lamido ya bayyana haka ne a shafinsa na kafar sadarwar zamani, Facebook, inda yace tsohon mashawarcin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan akan al’amuran tsaro, Sambo Dasuki ya baiwa Buhari motoci masu sulke guda biyu bayan da B
“Babu wanda zai tsige Buhari matukar ina numfashi a majalisa, za ayi yaki idan aka kuskura aka nemi a tsige Buhari.” Inji Honorabul Gudaji Kazaure. Sai dai Gudaji yayi kira ga shugaba Buhari da ya shigo cikin rikicin nan don sulhu
Wani daga cikin ‘yan fashin da ake kira AY kuma shugaban wata kungiya Liberation Youth Movement dake kudancin jihar ya shaidawa ‘yan sandan cewar, “muna da alaka da shugaban majalisar dattijai domin mu yaran sa ne. Muna nan a kowa
Siyasa
Samu kari