Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Jam’iyyar ADC ta ayyana Kassim Gana Geidam a matsayin ɗan takarar gwamna a Yobe yayin da APC ta marawa Baba Wali baya, lamarin da ya kawo cikas ga Ahmad Lawan.
A wata ganawa da ya yi da jaridar The Nation, Alhaji Sani, ya ce, mutuwar Alhaji Suleiman ta girgiza jam'iyyar PDP a jihar. "Munji ciwon rashin dattijo a jihar Katsina. Ya mutu a daidai lokacin da ake bukatar aiyukan dattako irin
Ahmed Tafida, ya bayyana kudurinsa na komawa PDP, a gaban Ciyaman na shuwagabannin Jam’iyyar ta PDP, Sanata Walid Jibrin; Ciyaman na yankin Arewa ta tsakiya na PDP Hon. Dakas Shan; Sanata Philips Gyunka; da kuma Hon. Frances Orogu
Gwamnatin jihar Borno da hadin gwuiwar ma'aikatar noma da babban bankin kasa (CBN), ta kaddamar da tsarin dalar shinkafa, a wani shiri na bunkasa harkar noma. A jiya, Talata, gwamnan jihar, Kashim Shettima, ya kaddamar da shirin.
Za ku ga harsashen da NAIJ Hausa su kayi na wasu ‘Yan siyasar kasar nan da mu ke tunanin Wazirin Adamawa Atiku zai iya zaba a domin su yi takarar Mataimakin Shugaban kasa a zabe mai zuwa na 2019 karkashin Jam’iyyar PDP.
A kwanakin baya ne dai majalisar koli ta jam’iyyar APC ta dauki matakin kara ma shuwagabannin jam’iyyar APC wa’adin mulki na tsawon shekara guda daya, tun daga mazabu har zuwa matakin kasa gaba daya, sai dai matakin bai dace tsari
Za ku ji cewa an yi nisa kwarai da gaske a wani aiki da ake ta faman yi na titin kasa a Unguwar Kofar Ruwa a cikin karamar Hukumar Dala Garin Kano. Wannan yana cikin ayyukan da Gwamna Kwankwaso ya fara a lokacin sa.
Za ku ji cewa 'Yan Majalisa sun gano wata badakalar da aka tafka a CBN. Majalisar Wakilan Tarayya ta ba Gwamnan CBN kwana biyu yayi bayanin abin da ya auku. Yanzu haka Majalisa ta ba Godwin Emefiele kwana 2 ya hallara gaban ta.
Wani ya koma harkar wiwi saboda kudin makaranta. An kama shi ne yana harkar taba. Bawan Allah yace yana harkar ne don ya biya kudin makaranta. Tun kwanaki matashin ya kammala karatun Digirin sa a wata babbar Jami'a.
Gwamnan jihar Gombe, Ibrahim Dankwambo, ya ce zai biya dukkan kudaden da za a kashe yayin jinyar wani almajiri mai shekaru 12 da aka datsewa hannaye bayan ya samu rauni daga horon da malamin makarantar su ya yi masa. Jaridar Daily
Siyasa
Samu kari