Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Jam’iyyar ADC ta ayyana Kassim Gana Geidam a matsayin ɗan takarar gwamna a Yobe yayin da APC ta marawa Baba Wali baya, lamarin da ya kawo cikas ga Ahmad Lawan.
Mun samu labari cewa Injiniya Bashir Ishaq ya koma Jam’iyyar PDP daga PDM inda aka shirya karbar sa a Kano. Jam’iyyar ta PDP ta koka da Gwamnatin Jihar Kano bayan an hana ta gangamin da ta shirya da sunan lamarin tsaro.
Hukumar zabe mai zaman kanta na kasa (INEC) ta fitar da jadawalin cigaba da yiwa Sanata Dino Melaye kiranye. Mr. Melaye dan majalisa ne mai wakiltan yankin Kogi ta yamma a majalisar ta dattawa. Sanarwan fitar da rannakun da za'a g
Za ku ji cewa Hukumar WAEC ta kawo wani sabon tsarin da ya jawo surutu. An haramtawa Malaman Makarantun kasuwa duba jarrabawar WAEC. Sai dai Kiristocin Najeriya za su yi bore a dalilin sabuwar dokar da su kace ta shafe su.
Abdullahi Danburam Jada mai shekaru 94 a Duniya ya bayyana yadda ya zama Minista a Jamhuriya ta farko ba tare da ya nema ba ko ya san wani. Kafin nan ‘Dan Majalisa ne a karkashin Jam’iyyar NPC ta mutanen Arewa.
Kamfanin dillancin labaru NAN, ta ruwaito Lamido ya bayyana haka ne a ranar Alhamis 22 ga watan Maris, a yayin wani taron tattaunawa da yayi da yayan jam’iyyar PDP na jihar Legas, inda ya soki gwamnatin APC, da cewa bata tabuka ma
Kazalika, Kwankwaso, ya dauki alkawarin koyawa duk wani mai kokarin taimakon Ganduje a siyasance darasi koda kuwa mutum a Abuja yake. An rawaito Kwankwaso na cewar "Ku je Ku rubuta ku ajiye cewar na fada maku zan yiwa maci amana
Sama da mutane 100,000 ne a jihar Adamawa suka bar jam'iyyar PDP da APC mai mulki suka koma sabuwar jam'iyyar SDP. Shugaban jam'iyyar SDP, Cif Olu Falae, shi ya sanar da hakan a jiya lokacin da jam'iyyar ta ke bikin karbar Cif...
An kama tsohon kwamishinan Kwankwaso da Kaftin din soji mai ritaya bisa zargin yunkurin tayar da husuma a Kano. Jami'an hukumar DSS a jihar Kano sun cafke wani tsohon kaftin a hukumar soji bisa zarginsa da yunkurin tayar da rikici
Bisa dukkan alamu ana ganin Neymar zai iya komawa bugawa manyan ‘yan adawan Barcelona watau tsohon Kulon din ya baro na Real Madrid. Mun kawo abubuwan da za su iya sa ‘Dan wasa Neymar ya tattara ya bar PSG a karshen bana.
Siyasa
Samu kari