Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Jam’iyyar PDP za ta shigar da Gwamnatin Ganduje kara Kotu
Jam’iyyar PDP za ta shigar da Gwamnatin Ganduje kara Kotu
daga  Muhammad Malumfashi

Mun samu labari cewa Injiniya Bashir Ishaq ya koma Jam’iyyar PDP daga PDM inda aka shirya karbar sa a Kano. Jam’iyyar ta PDP ta koka da Gwamnatin Jihar Kano bayan an hana ta gangamin da ta shirya da sunan lamarin tsaro.

Abin yazo: INEC ta fitar da jadawalin kiranyen Dino Melaye
Abin yazo: INEC ta fitar da jadawalin kiranyen Dino Melaye
daga  Aminu Ibrahim

Hukumar zabe mai zaman kanta na kasa (INEC) ta fitar da jadawalin cigaba da yiwa Sanata Dino Melaye kiranye. Mr. Melaye dan majalisa ne mai wakiltan yankin Kogi ta yamma a majalisar ta dattawa. Sanarwan fitar da rannakun da za'a g

Kiristocin Najeriya za su yi bore a dalilin sabuwar dokar WAEC
Kiristocin Najeriya za su yi bore a dalilin sabuwar dokar WAEC
daga  Muhammad Malumfashi

Za ku ji cewa Hukumar WAEC ta kawo wani sabon tsarin da ya jawo surutu. An haramtawa Malaman Makarantun kasuwa duba jarrabawar WAEC. Sai dai Kiristocin Najeriya za su yi bore a dalilin sabuwar dokar da su kace ta shafe su.