Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
Za ku ji cewa Sanatan Kaduna ta tsakiya na APC yace ana take dokokin kasa a Najeriya. Sanatan na Kaduna yace yi wa tsarin kasa hawan kawara ya zama kunun kanwar da duk masu mulki ke damawa a kasar har da ma Jami'an tsaro.
Gwamnan jihar Zamfara, Abdulaziz Yari, ya jagorancin taron lalata makaman. Akwai jami’an tsaro da wakilan kungiyoyi masu zaman kan su, na gida da na waje, da suka halarci taron. Jihar Zamafara ta dade tana fama da rigingimu daga
Duk da ina ganin girman gwamna Rochas amma dole fadi cewar baya yiwa jam’iyyar APC adalci. Bai kamata ya yi kokarin dorawa uwar jam’iyya alhakin lalacewar dangantaka tsakanin sad a jagororin jam’iyya a jihar sa ba. Yin hakan ba da
Labari na zuwa mana cewa wasu sun koka da zaben da aka gudanar a karshen makon nan a Jihar Kaduna. Wannan karo dai an yi amfani ne da na’ura mai kwakwalwa wajen zaben Kananan Hukumomin. PDP za ta kalubalanci sakamakon zaben a Kotu
‘Yan takara 30 ke neman takarar kujerar Sanatan Bauchi. Wani babban ‘Dan siyasa ya fito takarar kujerar Sanatan Bauchi da ya rasu. Kwanaki kun ji cewa wani tsohon ‘Dan Majalisar yana harin kujerar Marigayi Sanata Ali Wakili.
Jaridar NAIJ.com ta fahimci cewa, duk da janye takarar sa tun cikin makon da ya gabata, babban hadimin shugaba Buhari, Babafemi Ojudu, ya samu kuri'u har goma yayin zaben fitar da dan takarar da aka gudanar a birnin Ado-Ekiti.
Ya bayyana cewar, dan takarar jam’iyyar PDP, Elias Maza, ya samu kuri’u 55,643 tare da samun nasara a kan dan takarar jam’iyyar APC mai mulki, John Hassan, ya samu kuri’u 31,514. Jam’iyyar APC ta lashe zabukan a kanan hukumomin
Mutanen Jihar Neja sun yaba da Gwamnatin Shugaba Buhari inda wasu su kace sun ji sun shaida da Gwamnatin ta Buhari. Mun lissafo kadan dagaamfanin da mutanen Jihar su ka ci da Gwamnatin nan ta Shugaban kasa Buhari.
Tsohon Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Atiku Abubakar ta shafin Tuwita ya rokawa Shugaba Buhari karin lafiya da kuma kyawu a lamarun sa. ‘Dan takarar Shugaban kasar a zabukan da su ka wuce ya ajiye bambancin siyasa a gefe.
Siyasa
Samu kari