Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
Za ku ji cewa Tsohon Shugaban kasar Najeriya a lokacin 1985 zuwa 1993 watau Babangida ko IBB ya aika ta’aziyyar Isiaka Rabi’u ga Musulmai da Mabiya ‘Darikar Tijjaniya. An jima ne dai za a bizne babban Malamin a Kano.
Shugaban Kungiyar Dattawan Arewa, Tanko Yakasai, ya sanar da cewa nan ba da jimawa ba kungiyar su za ta gudanar da gagarimin taro akan makomar siyasar yankin. Yakasai ya kara da cewa taron, zai kunshi ‘yan siyasar yankin Arewa ne
Daga ciki abubuwan ban mamakin da suka faru akwai batun bacewar kasafin kuɗi a Majalisar ƙasa da sace sandar iko ta Majalisar da kuma labarin Ɓerayen nan da suka hana shugaban ƙasa zama a ofishinsa bayan dawowa daga jiyya
Mai rikon kwaryar shugabancin hukumar, Ibrahim Magu, ya bayyana jin dadin sa bisa kammala aikin ginin sabuwar shelkwatar hukumar. "Ina godiya ga shugaban kasa da ya bawa wannan aiki fifiko. Hakan ya kara jadda aniyar da yake da
Tsohon gwamnan jihar Abia, Dr. Orji Uzor Kalu ya ce kasashen duniya na mutunta Najeriya ne saboda gaskiya da rikon amana tare kuma da tsare-tsare masu amfani da shugaba Muhammadu Buhari ke aiwatar wa a kasar. Kalu yayi wannan maga
Sanatocin Najeriya sun shiga wata ganawa ta sirri domin daukan mataki a kan babban Sifeton hukumar 'yan sanda ta kasa, Ibrahim Idris. A yau ne, Laraba, majalisar take saka ran bayyana Idris a zauren majalisar domin amsa wasu tamba
Hyat yayi martani cewa duk wanda ya tsinewa sanatocin shima kansa tsinuwar zata hau kansa, ya fada hakan ne a Zankwa dake karamar hukumar Zangon Kata, lokacin da suke bikin cin abinci na wadanda suka dawo jam’iyyar daga APC.
Za ku ji cewa Gwamnonin kasashen Afrika sun yi wani babban taro a Najeriya domin farfado da Tafkin Chad wanda yanzu yake tsotsewa. A wajen taron an tattauna game da yadda Boko Haram tayi barna a Yankin na tafkin Chad.
Za ku ji cewa kwanan nan Bukola Saraki ya zagaya sabon ofishin Hukumar EFCC. Shugaban Majalisar ya yaba da irin ginin da aka zuba a Hedikwatar. Saraki yayi alkawarin cigaba da ba Hukumomin kasar goyon-bayan da ya dace.
Siyasa
Samu kari