Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Wasu jiga-jigan jam'iyya mai mulki ta APC sunyi fatali da tsintsiya a jihar Jigawa, sun sanar da ficewarsu daga jam'iyyar ne a ranar Alhamis 17 ga watan Mayu inda suka ce za su koma jam'iyyar SDP. Wadanda suka sauya shekan sun had
Tsohon kwamishinan kasa na jihar Kano, Alhaji Farouk Bibi Farouk ya ce an gurfanar da shi a kotu ne saboda ya ki bayar da hadin kai wajen cin hanci da ya janyo rikicin da ke faruwa a jami'iyyar APC na jihar Kano. Bibi Farouk ya ba
Mista Ibor, wani mashaidin wannan lamari na firgici da ya labartawa manema labarai ya bayyana cewa, a yayin da 'yan bindigar ke faman wannan razani ga al'umma sun kuma rinka kururuwa da yekuwar 'ba bu Minista ba bu taron jam'iyya.
Za ku ji cewa dai Mabiya Shi’a sun nemi Gwamnatin Buhari ta saki Sheikh Zakzaky da yake tsare tun Disamban 2015. ‘Yan Shi’ar dai sun ce a shirye su ke su mutu domin El-Zakzaky idan har Gwamnati ba za ta sake sa ba.
Za ku ji cewa dai Majalisar Limamai Da Malamai Ta Jihar Kaduna Ta Yi Allah Wadai Da Tsine-tsinen El Gwamna Nasir Rufa'i. Kwanaki dai Gwamnan na Kaduna ya tsinewa Sanatocin Jihar saboda sun hana a ba Jihar Kaduna.
Muhammadu Buhari ya cigaba da cewa, tun bayan da aka sake zabarsa a shekarar 2015 ya sake sabon salon a yakar cin hanci tare kuma da daukar matakai daban-daban da suka dace duk don a samu nasara a yakin da ake na dakile rashawar a
Wani masanin tarihi mai shekaru 83 kuma amininin marigayi Cif Obafemi Awolowo, Farfesa Banji Akintoye ya bayar da labarin yadda shugaba Muhammadu Buhari ya kama shi kuma ya garkame shi a kurkuku tare da manyan shugabani kamar mar
Za ku ji cewa ‘Yan takara 30 ke neman takarar kujerar Sanatan Bauchi daga ciki akwai Aliyu Tilde. Tsohon Gwamnan Bauchi Isa Yuguda ma zai fito takarar Sanatan Bauchi a karkashin GNP. Shi dai Tilde yace ba zai karbi alawus ba.
Kamar yadda kafar watsa labarai ta Daily Trust ta bayyana, shugaba Buhari ya yi wannan furuci a garin Abuja yayin kaddamar da sabuwar shelikwatar hukumar hana yaki da cin hanci da rashawa da hana yiwa tattalin arziki zagon kasa.
Siyasa
Samu kari