Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
A jiya Talata ne, aka ci gaba da shari'ar da ake yi wa Tsohon Gwamnan Neja, Babangida Aliyu bisa zargin rashawa inda hukumar EFCC ta gabatarwa kotu da shaidar yadda tsohon Gwamnan ya biya Naira Bilyan 1.7 na kudaden canjin yanayi
“Ku kiyayi nuna son kai, domin haka ya saba ma rantsuwar da kuka dauka na yin adalci, Allah ya zabeku ne a matsayin shuwagabanni a kananan hukumominku ba tare da ya duba addini, ko kabilarku ba, don haka ya zama wajibi ku yi adalc
A yau, Talata, ne shugaba Buhari ya wuce garin Calabar, babban birini jihar Cross River, inda ya bude wani katafaren asibiti da rukunin gidaje 100 na sojin sama. Rahotanni sun bayyana cewar kafin wucewar sa zuwa garin na Calabar,
A lokacin da mu ka hau mulki, mun kaddamar da mujalladin sarrafa kasar nan tahanyar samun kudade ba daga ma fetru ba saboda dora kasar a kan turbar rage dogaro da man fetur da kuma karfafawa sanya jari a sauran bangarori habaka ta
Ana rade-radin cewar nan bada dadewa ba Kwankwaso zai koma jam’iyyar PDP bayan an kasa sasanta rikicin siyasar dake tsakanin sad a gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje. An jiyo Kwankwaso na fadin cewar, “duka da zabe ba yaki
Kun san cewa a karshen makon nan ne mu ka samu labari cewa Jigon Jam’iyyar APC mai mulki na Kasa Asiwaju Bola Tinubu yayi kaca-kaca da tsohon Shugaban Kasa Cif Olusegun Obasanjo wanda hakan ta sa shi ma yayi raddi.
Labari ya zo mana dazu daga manema labarai cewa wasu ‘Yan bindiga dadi sun kashe wasu ‘Daliban Makaranta a Jihar Katsina. Bayan haka kuma ‘Yan bindigan sun raunata Mahaifiyar daya daga cikin wannan matasa har 2.
Tsohon gwamnan jihar Edo ne ya lashe zaben ba tare da abokin hamayya ba bayan da ya gaji tsohon shugaban jam’iyyar John Odigie-Oyegun, sai kuma Mai Mala Buni da aka zaba a a matsayin sakataren jam’iyyar na kasa
A yau ne ran ta biyu da fara gudanar da zaben sabbin shugabannin jam'iyyar APC kuma rana ta karshe. Bayyan kammala zaben kujerun da aka fafata takara a kan su, shugaban taron, gwamana Badaru Abubakar, ya sanar da Sakamako 21 ya zu
Siyasa
Samu kari