Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
A yau ne jam'iyyar APC za ta gudanar da taron ganganminta na shekara-shekara inda ake sa ran za'a zabi sabbin shugabanin jam'iyyar domin fuskantar babban zaben 2019. Sai dai nasarar jam'iyyar ya dogara kan yadda sakamakon taron ya
Sai dai a wata sanarwa mai dauke da sa hannun mai magana da yawun shugaban kasa, Femi Adesina, fadar shugaban kasar ta ce bayan majalisar sun kara farashin danyen man fetir don su kadai su amfana, sun kuma rage kudaden da aka ware
Tsohon shugaban kwamitin bayar da shawarwari ga shugaban kasa kan muhimman taro na kasa ya bayyana cewa, ko shakka ba bu 'yan Majalisar tarayya mayaudara ne masu hali na mazambata da ba bu abinda suka nufata face son zukatan su.
Sanata Adamu ya jaddada cewa lokaci ya yi da ya kamata jam'iyyar ta yi watsi da duk wasu ababe ko wasu mutane masu yunkurin kawar da alkiblar shugaba Buhari da janye hankalin sa wajen ci gaba da gudanar da al'amurran gwamnatin sa.
Kazalika ya bayyana cewar zama mamba a majalisar dattijai ban a matasa ba ne tare da bayyana cewar zai cigaba da zama a majalisa domin bayar da gudunmawar sa wajen kawowa Najeriya cigaba. Sanatan ya bayyana cewar kada ‘yan Najeriy
Firai ministar kasar New Zealand Jacinda Ardern ta samu 'karuwar 'ya mace ta farko mai nauyin kilogram 3.31. Hakan ya sa ta kasance shugabar kasa ta biyu a zamanin nan da ta haihu a lokacin da take kan karagar mulki.
Matasan Jihar Benue sun wanke shugaba Muhammadu Buhari daga dukkan zargin da akeyi na alakanta shi da kashe-kashen da akeyi a Jihar. Kungiyar matasan Benue BYF ta ce zargin da ake yiwa shugaba Muhammadu Buhari na daukan nauyin kas
Rahotanni da muka samu sun ce kwamishinan cigaban matasa, Otobo Ibarakumo ya yi murabus daga mukaminsa a karkashin gwamnatin gwamna Dickson na Jihar Bayelsa. Ibarakumo tare da dimbin magoya bayansa sun fice daga jam'iyyar PDP zuwa
Majalisar Wakilai ta ce zata iya kare dukkan canje-canjen da su kayi a kasafin kudin shekarar 2018 da shugaba Buhari ya rattaba hannu a kai a yau. Mai magana da yawur majalisar, Abdulrazak Namdas ne ya fadi hakan bayan shugaba Muh
Siyasa
Samu kari