Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Wani Dan Majalisar wanda yake tare da tsohon Gwamnan Kano Rabiu Kwankwaso yana cikin ‘Yan aware na Jam’iyyar APC da ke karkashin rAPC ta Buga Galadima ta shafin Tuwita yana addua PDP ta ci zaben Jihar Ekiti da za ayi.
Mu ka samu labari cewa babban Kotun Najeriya da ke Garin Minna a cikin Jihar Neja ta amincewa Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon-kasa watau EFCC ta karbe wasu kadarorin Mu’azu Babangida Aliyu.
A wani jawabi da shugaban kasa Buhari ya wallafa a shafin sada zuminta na Facebook ya bayyana cewa wannan hanyar sufuri ne wanda zai saukaka rayuwa ga mazauna birnin tarayya tare da habbaka tattalin arziki yankin.
Shugaban yan fashin yace bindigogin AK47, da na K2 da sauran bindigogin da aka samu a hannunsu ba kowa bane ya mallaka mashi su ba face tawagar yakin neman zaben marigayi dan takarar gwamnan APC a jihar Kogi, Alhaji Abubakar Audu.
Abdullahi Adamu, sanata mai wakiltan Nasarawa na yamma a majalisar dattawa, ya bayyana sabuwar APC (R-APC) a matsayin kungiyar yan damfara. Ya ce ga dukkan alamu shugaban majalisar dattawa Bukola Saraki ne ya kafa kungiyar.
Shahararren dan siyasa, Alhaji Saleh Hassan ya rasu yana da shekaru 83 a duniya. Hassan Saleh Hassan, babban dan marigayin ya tabbatarwa day an jarida cewa marigayin wanda ya taba shugabantar jam’iyyar National Party of Nigeria.
Mutane da dama ne suke ganin ya kamata shugaban kasar ya canza su tunda sun gaza samar da tsaro a kasar nan, musamman a 'yan kwan baya da rikici a jahar Plateau da Zamfara da Taraba suka kara kamari. A jiya Laraba ne shugaban kasa
Mun samu labari daga Jaridar Daily Trust cewa aiki a Gwamnatin Tarayya na nema ya zama kayan gabas inda sai su wane-da-wane su ke iya samu a wannan Gwamnati. ‘Yan Majalisu da manyan mukarabban Gwamnati ne ke yin yadda su ka so.
Za ku ji cewa Majalisar Kiristocin Arewa sun goyi bayan Kabiru Turaki yayi takara a 2019. Yanzu dai maganar takarar babban Ministan na lokacin Jonathan na kara karfi fiye da yadda ake tunani a baya bayan da ya samu goyon baya.
Siyasa
Samu kari