Shugaban tsagin ADC a Najeriya, Nafi’u Bala ya musanta rahoton da ke cewa ya yi nadamar rikicin jam’iyya tare da zargin rayuwarsa na cikin haɗari.
Shugaban tsagin ADC a Najeriya, Nafi’u Bala ya musanta rahoton da ke cewa ya yi nadamar rikicin jam’iyya tare da zargin rayuwarsa na cikin haɗari.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Labari ya zo mana cewa Jakadar Najeriya zuwa Jamhuriyyar Sao Tome and Principe ta rasu shekaran jiya. Queen Worlu ta cika ne a Ranar 9 ga watan nan. Shugaban kasa Buhari ya ji takaicin wannan babban rashi na Marigayiya Worlu.
Gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya rasa wasu kusoshi a jihar sa bayan sun tsallaka zuwa jam'iyyar APC ana saura kwana hudu zaben gwamnan jihar. Daga cikin kusoshin da suka sulale daga PDP zuwa APC a yau akwai; Sanata Fatima R
Mun samu labari cewa daya daga cikin Ministan Shugaban Buhari watau Chris Ngige yayi subul-da-baka yayi kira a zabi su Fayose a zaben Ekiti. Dazu kun ji cewa Dr. Kayode Fayemi wanda ya fito takarar Gwamnan Jihar Ekiti.
Mallam Bolaji Abdullahi, babban sakataren labarai na jam’iyyar All Progressives Congress yace kungiyar sabuwar APC (R-APC) ba kungiyar adawar jam’iyya mai mulki ba ce ya kara da cewa har yanzu APC na nan a hade karkashin Buhari.
Shugaban matasan jam’iyyar Progressives Congress (APC), Sadiq S. Abubakar ya yi watsi da jam’iyyar Coalition of United Political Parties (CUPP) da wadanda suka kafa ta, inda ya caccaki jam’iyyun siyasa 34 da suka hade.
Direkta Janar na muryar Najeriya (VON), Osita Okechukwu ya ce da tsohon shugaban kasar Najeriya na farko Dr. Nnamdi Azikiwe yana raye, da ya goyi bayan tazarcen shugaba Muhammadu Buhari a zaben 2019. Okechukwu yace hakan ne zai ba
Wani babban jigon jam’iyyar Accord Party kuma kakakin tsohon shugaban kasa . Doyin Okupe, ya shawarci shugaban majalisar dattawa, Dr. Bukola Saraki da ya yi amfani da shaharrarsa a kasar ya nemi takarar shugabancin kasa a 2019.
A jiya Litinin ne Jam'iyar APC tace zata kai shugabanni da kuma mambobin sambuwar jam'iyyar Reform All Progressive Congress (R-APC). Mai bawa jam'iyar shawara akan doka Mr Babatunde Ogala ne ya sanar da hakan a Abuja a yayin...
Yayin taron nasu, jam’iyyun sun rattaba kan yarjejeniyar marawa dan takara guda baya da zai fafata da shugaba Buhari da zai yiwa jam’iyyar APC takara. Cikin jami’yyun da suka halarci taron akwai, SDP, NCP, ADC, da kuma jami’yyar
Siyasa
Samu kari