Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Alam sun nuna cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi za su sauya sheka daga jam'iyyar ADC zuwa NDC. An gargade su kan sauya sheka daga ADC.
Kamar yadda shafin jaridar nan ta The Nation ta ruwaito, mun samu rahoton cewa shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari, zai gana da Sanatocin jam'iyyar su ta APC a fadar sa ta Villa dake babban birnin kasar nan na Abuja.
Rahotanni dai sun bayyana cewa wadanda ake tunanin za su bi Sanata Rabiu Kwankwaso sun hada da dan majalisa mai wakiltar karamar hukumar Dala, da na Gwale da kuma na Madobi, ragowar sun hada da na Gezawa, Gwarzo da kuma Rogo
An samu hatsaniyar ne biyo bayan samun chanjin aiki da aka yiwa kwamishinan ‘yan sandan jihar Mista Don Awunah tare kuma da maye gurbinsa da kwamishinoni guda biyu maimakon daya. Hakan ya kawo rudu a Jihar ta Bayelsa.
Tsohon babban sufetan Yansandan Najeriya, Alhaji Musiliu Smith ne aka nada shugaban wannan hukumar, sai kuma Najatu Mohammed a matsayin wakiliyar Arewa maso yamma, Braimoh Austin kudu maso kudu, da Rommy Mom Arewa ta tsakiya.
Lokacin Shugaba Buhari da jamiyyar APC ya zo karshe, domin kuwa gaf su ke da sauka daga mulkin kasar nan, kuma kotun hukunta masu aikata manyan laifuka ta ICC tana jiransu domin garkamesu. Don a tarihin kasar nan ba'a taba samun
Za ku ji cewa kwanan nan ne Bello Shagari ya zama Shugaban Kungiyar NYCN ta Matasan kasar nan. Bello Shagari ne yayi nasara a zaben da aka yi inda ya tika wani Mustafa Abullahi da kasa wanda da bai wuce kuri’a 8 ba.
Kun san dai tsohon Gwamnan Kano Rabiu Musa Kwankwaso da wasu manyan ‘Yan Majalisar Kasar su ka tsere daga Jam’iyyar APC su ka dawo asalin Jam’iyyar su ta da watau PDP. An yi bikin jar hula bayan Sanata Kwankwaso ya dawo PDP jiya.
Duk da irin rokon da gwamnan ya yi da matasan su bashi hanya domin ya tafi Abuja ya hallarci taron saboda warware matsalolin dake faruwa a jam'iyyar ta APC, matasan sun doge kan bakarsu har sai da gwamnan da tawagarsa suka koma gi
Alhaji Muhammad Bello Butu-butu, shugaban masu rinjaye a majalisar dokokin jihar Kano, ya karyata rade-radin dake yawo na cewa wasu mambobin jam'iyyar APC na majalisar dokokin jihar sun sauya sheka zuwa jam’iyyar PDP.
Siyasa
Samu kari