An tabbatar da dan fitaccen attajirin nan, Dahiru Mangal a matsayin dan takarar kujerar Majalisar Katsina ta Tsakiya a Majalisar wakilai bayan kai ruwa rana.
An tabbatar da dan fitaccen attajirin nan, Dahiru Mangal a matsayin dan takarar kujerar Majalisar Katsina ta Tsakiya a Majalisar wakilai bayan kai ruwa rana.
Gwamnatin tarayya ta hada wata runduna mai dauke da jami’an tsaro 1,000 da zasu tafi jihar Zamfara domin yaki da ‘yan bindigar da suka addabi sassan jihar. Kakakin shugaban kasa, Garba Shehu, ya sanar da hakan a yau, Lahadi, tare
Ana dai hasashen cewa auren Mage da Beran siyasar zai ruguje kafin zaben 2019 saboda sabani kan wanda zai jagoranci PDP a jihar, amma sai dai Ibrahim Shekarau ya ce, "Ba wani ne yake nadi ba na jagora, idan tsarin jam'iyya
Tun bayan zuwan gwamnatin shugaba Buhari ake samun habakar harkokin noma musamman ganin yadda gwamnatin ta rufe iyakokin Najeriya da ake amfani da su wajen shigo da kayan abinci da ragowar wasu kayan masarufi da na amfani yau da
Yayin da ake shirin 2019 manyan ‘Yan Majalisa 3 da su ke ganin Buhari zai doke su Kwankwaso. Manyan ‘Yan Majalisa 3 ne su ke ganin Buhari zai doke su Kwankwaso idan an je filin zabe. Sanata Bukar Abba Ibrahim yana cikin su.
Ficewar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso da wasu 'yan majalisa daga jam'iyyar APC, ba zai kawo wata tangarda a gare ta ba ta fuskar siyasa kamar yadda gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya bayyana.
Wani ‘Dan Majalisa daga Arewacin Najeriya ya bayyana sharadin sa na ficewa daga Jam’iyyar APC mai mulki ya dawo PDP. Sharadin da ‘Dan Majalisar ya bada ya ba sauran ‘Yan siyasa mamaki inji Jaridar the Cable ta kasar nan.
A yayin da take yanke hukunci, Justice Abdulrahman tace wanda ya shigar da karar ya gamsar da kotu cewa shine ainihin wanda aka zaba a matsayin Hakimin Maiha a zaben da masu unguwani su kayi. Hakan yasa kotun ta umurci gwamnatin j
A yayin da yake hira da manema labarai a ranar Laraba a Abuja, Sanata Ibrahim idan a kayi la'akari da abubuwan dake faruwa a majalisar, za'a fahimci cewa Saraki da Dogara suna da wata manufa kuma hakan yasa jam'iyyar APC bai dace
Allah yayiwa tsohon gwamnan jihar Gombe, Abubakar Hashidu rasuwa. Wata majiya tace Hashidu ya rasu a safiyar ranar Juma’a, 27 ga watan Yuli a gidansa dake garin Gombe bayan fama da rashin lafiya tsawon wasu shekaru.
Siyasa
Samu kari