An tabbatar da dan fitaccen attajirin nan, Dahiru Mangal a matsayin dan takarar kujerar Majalisar Katsina ta Tsakiya a Majalisar wakilai bayan kai ruwa rana.
An tabbatar da dan fitaccen attajirin nan, Dahiru Mangal a matsayin dan takarar kujerar Majalisar Katsina ta Tsakiya a Majalisar wakilai bayan kai ruwa rana.
Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta yiwa gwamnan jihar Sokoto kuma tsohon kakakin majalisar wakilai, Alhaji Aminu Waziri Tambuwal barka da zuwa jam’iyyar. A ranar Laraba, 1 ga watan Agusta gwamnan ya sanar da sauya shekars
NAIJ.com ta fahimci cewa, an samu gurbin wannan kujera ne sakamakon rasuwar Mallam Ali Wakil, Sanata mai wakilcin jihar Bauchi ta Kudu a majalisar dattawa da ajali ya katse ma sa hanzari tun kimanin watannin biyar da suka gabata.
Mai magana da bakin APC Mista Bolaji Abdullahi ya bayyana cewa ba sa da niyyar barin APC ko kadan inda yace kamar yadda ake fada. Kun san cewa makon nan ne PDP tayi murna da dawowar tsohon Gwamna Rabiu Musa Kwankwaso.
A yau, Talata, ne Jastis Bello Abbas na kotun Sokoto ya wanke tsohon gwamnan jihar Sokoto Alhaji Attahiru Bafarawa daga tuhumar da ake masa na rashawar naira biliyan 115 tare da wasu mutane uku. Yayinda yake yanke hukuncin, Jasti
Sanarwar ta kara da cewa wannan ba sabon abu bane a tarihin siyasar sa, domin tun a shekarar 2003 ya gaza kai bantensa a lokacin da ya bar jamiyyar PDP zuwa APP, inda ya yi takarar gwamn amma bai kai ga nasara ba
Wata babbar kotu a Owerri, babban birnin jihar Imo ta dakatar da rantsar da Mista Calistus Ekenze a matsayin sabon mataimakin gwamnan jihar. Umurnin kotun na zuwa ne a safiyar ranar Talata yayinda ake dab da rantsar da Mista Ekenz
Shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki a ranar Litinin ya bayyana abokin aikinsa kuma tsohon gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Adamu a matsayin mayaudari kuma babban makaryaci. Saraki a caccaki Adamu ne yayinda ya maida martani
Tsohon gwamnan jihar Kadiuna, Balarabe Musa, yace shi bai ce kada Shehu Sani ya bar APC amma kada ya koma jam’iyyar Peoples Democratic Party. Shehu Sani ya bayyana cewa Musa, Adams Oshiomhole da Bola Tinubu ne suka lallashe shi
In za’a iya tunawa dai a ranar 29 da watan Disambar 2015 jami’an tsaro na farin kaya suka kutsa cikin gidan yari dake Kuje a garin Abuja su kayi awon gaba da Dasukin bayan ya cika sharuddan belin da aka gindaya masa
Siyasa
Samu kari