Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
An tabbatar da dan fitaccen attajirin nan, Dahiru Mangal a matsayin dan takarar kujerar Majalisar Katsina ta Tsakiya a Majalisar wakilai bayan kai ruwa rana.
Mambobin majalisar dokokin jihar Ogun biyar sun sauya sheka zuwa jam’iyyu uku a ranar Alhamis, 16 ga watan Agusta. Kakakin majalisar dokokin jihar, Mista Suraj Adekunbi, ya karanta wasikun sauya shekar yan majalisar a zaman yau.
Buhari a wata sanarwa a jiya ta hannun Malam Garba Shehu yace zarge-zargen cewa yaki sanya hannu a dokar da aka gabatar masa saboda yana adawa da amfani da na’urar tantance katin zabe ba gaskiya bane kuma zargin baida tushe.
Jam’iyyar PDP ta bayyana irin makukun bashin da Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jawowa Najeriya. PDP tace babu wani tsarin tattalin arziki na kirki da Shugaban kasa Buhari ya kawo sai dai kurum karbowa Najeriya bashi.
Akwai kwanaki kasa da 184 da suka rage domin tunkarar babban zaben shekarar 2019. Shin Ka/Kin shirya kuwa domin tunkarar wannan gagarumin zaben a matsayin Ka/Ki na dan kasa? Hanya ta farko da ya kamata ka fara bi domin ka samu...
Hamza Al-Mustapha tsohon dogarin marigayi tsohon shugaban Najeriya na mukin soja, Janar Sani Abacha, ya ce a shirye yake ya fito takarar shugabancin kasa a zaben shekarar 2019 muddin jama'ar Najeriya sun bukaci ya fito. Manjo Al-M
Alkaluman da aka fitar a makon nan sun nuna cewa kayan masarufi na rage tsada a Najeriya. Dama Shugaba Buhari ya bayyana cewa Shugaban Kasa Buhari yace abubuwa za su kara yin kyau nan gaba a Najeriya ganin yadda tattalin arziki.
Manjo Hamza Al-Mustapha, tsohon dogarin tsohon shugabn kasar Najeriya a mulkin soji, marigay Janar Sani Abacha, ya bayyana cewar ya yafewa dukkan masu hannu cikin ukubar da aka shafe shekara 15 ana gana masa. An kama tare da tsare
Gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, a ranar Laraba, 15 ga watan Agusta yace yana mamakin ko tsige Abubakar Bukola Saraki a matsayin shugaban majalisar dattawa zai rage farashin buhun shinkafa zuwa N7,000 a kasuwan in Najeriya.
Kwamishinan kudi, Alhaji Demola Banu, wadda ya bayyana hakan a ranar Laraba, 15 ga watan Agusta a Ilorin yace an kammala shirye-shirye domin ganin ma’aikata sun fara karban albashi daga ranar Alhamis, 16 ga wata.
Siyasa
Samu kari