Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
An tabbatar da dan fitaccen attajirin nan, Dahiru Mangal a matsayin dan takarar kujerar Majalisar Katsina ta Tsakiya a Majalisar wakilai bayan kai ruwa rana.
Buhari ya doke tarihin da Marigayi Shugaba ‘Yaradua ya bari. Marigayi Shugaba Ummaru Musa Yaradua ne yayi kwanaki kusan 109 a kasar waje yana jinya a lokacin yana mulki. Buhari dai ya ga Likita a Kasar har ya fi a kirga.
Uban jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Bola Ahmed Tinubu a ranar Talata ya yabama mukaddashin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo kan sanya baki da yayi a lamarin mamayar da aka kai majalisar dokokin kasar.
Mambobin jam'iyyar PDP fiye da 500 ne suka sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki a karamar hukumar Roni dake Jihar Jigawa. Ciyaman din jam'iyyar APC na jihar, Alhaji Ado Sani Kiri, wanda ya samu wakilcin jigo a jam'iyyar, Alhaj
Babban kotun tarayya dake Abuja tace lallai sai sufeto janar na yan sanda ya kama shugaban hukumar zabe mai zaman kanta (INEC), Farfesa Mahmood Yakubu sannan ya gabatar da shi a kotu a ranar 16 ga watan Agusta.
Za ku ji cewa Buhari zai karawa Ma’aikatan Najeriya albashi a Watan Satumba. Gwamnatin Tarayya za ta sanar da karin albashi na Ma’aikatan Najeriya a watan gobe inji Ministan kwadagon Najeriya Chris Ngige a wajen wani taro a Abuja
Gwamnatin jihar Kano ta gano cewa tsohon gwamnan jihar, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso ya biya zunzurutun kudi sama da dallar Amurka miliyan daya cikin asusun wata jami'ar dake kasar Ukraine duk da cewa babu dalibin Kano ko guda da
Wata kotun Majistiri dake zamanta a kan titin Iwo na garin Ibadan ta yankewa wani magini hukuncin zaman gidan kaso har na tsawon watanni shida, bayan kama shi da laifin satar wasu kaya a gidan gwamnatin jihar Oyo dake yankin Agodi
Za ku ga jerin mutanen da su ka fi kowa karfi a Duniyar nan a wannan shekarar da ake ciki ta 2018Shugaban Kasar Amurka yana cikin masu karfin iko a ban kasa. A jerin akwai irin su Putin da shugabannin addini da kuma masu kudi.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Alhaji Attahiru Bafarawa, sannan kuma daya daga cikin masu neman tikitin kujerar shugabancin kasar nan karkashin jam'iyyar PDP a zaben 2019, yace ba zai bar jam'iyyar ba koda ya sha kaye a zaben fidda
Siyasa
Samu kari